Jihar Imo
Jam'iyyar APC mai mulki Najeriya ta tura sunayen yan takarar gwamna a jihohin Imo, Bayelsa da Kogi ga hukumar zaɓe mai zaman kanta bayan gama xaben fidda gwani.
Mutanen Imo sun samu wakilcin matashi kamar yadda aka samu a Kebbi da Sokoto. Wanda zai zama sabon ‘Dan majalisar mazabar Mbaitoli/Ikeduru, dan kasa da 30 ne.
Tsohon shugaban NERC mai kula da harkar wuta ta kasa, Sam Amadi ya nemi a ba shi takarar Gwamnan jihar Imo a jam’iyyar adawa mai tashe ta LP, amma bai dace ba
Wasu rahotanni daga jihar Imo sun bayyana cewa tsagerun yan daban siyasa sun yi awon gaba da akwatun zaɓe a wata rumfa yau yayin cikon zaben ɗa ake gudanarwa.
Bayan kammala zaben fidda gwani a sassan kananan hukumomin jihar Imo, kwamitin zaɓen ya ayyana gwamna Uzodinma a matsayin wa da ya samu nasara lashe tikitin.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya tabbatar da shirinsa na neman tazarce kan kujerarsa karkashin inuwar jam'iyyar APC a zaɓen gwamnan jihar Imo.mai zuwa.
Sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Imo na jam'iyyar. Anyanwu zai fafata da gwamnan Uzodinma.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun bindige sufeton dan sanda, Augustine Ukegbu, a jihar Imo bayan sun yi garkuwa da shi a lokacin da ya je hutu.
Tun da an zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima, Osita Izunaso yana ganin idan za ayi adalci, Kudu maso gabas ya kamata a kai kujerar shugaban majalisar dattawa.
Jihar Imo
Samu kari