Inyamurai Igbo
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar yace baiga dalilin da zai sa ƴan kabilr Igbo kin zabarsa ko jam'iyyarsa a kakar zaben 2023 ba
Babbar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa a kasar nan ta tabbatar da cewa dan Igbo ne zai karbi mulki bayan Atiku Abubakar ya kammala wa’adinsa.
Sarakunan gargajiya shida na kabilar Igbo ne suka dumfaro kotun daukaka kara dake zama a babban birnin tarayya Abuja domin rokon a saki shugaban kungiyar IPOB.
Kungiyar kabilar Inyamurai ta Ohanaeze ta yi kira ga dan takarar shugaban kasan jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya nemi afuwar Inyamurai da sauran al'ummarsu.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta yi watsi da kiran da aka yi mata na sauya sunan jami’ar NSUKKA zuwa na Marigayiya Sarauniyar Ingila.
Bayan watanni uku a tsare, DSS ta sako fitacciyar mai goyon bayan kungiyar IPOB, Madam Ukamaka Ejezie wacce aka fi sani da Mama Biafra. Dattujuwan da aka ce shu
Ma'assasin jam'iyyar NNPP Boniface Aniebonam ya ce jam'iyyar bata yi zaben tumun dare ba da ta zabi Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasanta.
Dattawan yankin Inyamurai a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya da wasu jiga-jigan ‘yan siyasar yankin na kara fadada nemawa Peter Obi karbuwa a Najeriya a 2023
Jihar Imo - Mallam Mohammed Murtala Chukwuemeka ya zama abin burgewa bayan kaddamar da tarjamar kur’ani a harshen Igbo da ya fara shekaru biyar da suka gabata.
Inyamurai Igbo
Samu kari