Inyamurai Igbo
Jihar Imo - Mallam Mohammed Murtala Chukwuemeka ya zama abin burgewa bayan kaddamar da tarjamar kur’ani a harshen Igbo da ya fara shekaru biyar da suka gabata.
Matasan Igbo karkashin kungiyar Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide, OYC, ta gargadi dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar kan duk wani shiri na
Bidiyon ya kuma janyo cece-kuce musamman yadda mutumin ya bayyana cewa ya sanya wa abin da ya haifa suna Ngozi saboda tsananin kaunar harshen inyamuranci...
Wata kungiyar musulmi daga kudu maso gabancin Najeriya za ta kaddamar da Kur'ani mai girma da aka fassara zuwa harshen Igbo a ranar Juma'a, Daily Trust ta rahot
Shugabannin kungiyar Inyamurai a fadin jihohin arewa 19 sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APGA, Farfesa Peter Umeadi a 2023.
Gabanin babban zaben shekarar 2023, Kungiyar Ohanaeze Ndigbo reshen matasa ta gargadi yan siyasa daga yankinsu su mayar da hankali kan kallubalen tsaro a Kudu m
Rundunar ‘yan sandan jihar Enugu ta ce ta ceto tare da kashe gobarar da ta tashi a wata babbar mota makare da buhunan siminti a yankin Nsukka na jihar Enugu.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APGA Farfesa Peter Umeadi ya ce zai yi la’akari a siyasance ga shugaban 'yan IPOB Nnamdi Kanu ya yafe masa idan ya zama s
An samu tashin hankali yayin da wasu ‘yan bindiga suka mamaye makarantu a garin Onitsha da wasu sassan yankin Idemili na jihar Anambra inda suka fatattaki dalib
Inyamurai Igbo
Samu kari