Inyamurai Igbo
Wani bidiyon malamin addinin musulunci yana gabatar da huɗuba cikin harshen Igbo ya ɗauki hankula sosai. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon.
Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya fitar da jawabin taya murna ga wadanda suka ci zabe. Gwamnan ya bada shawarar a fito da Nnamdi Kanu domin a samu zaman lafiya
Sanata Uzor Orji Kalu ya bayyana yadda akayi masa awon gaba da wayoyin sa a birnin tarayya Abuja, a wajen karɓar satifiket ɗin lashe wanda INEC ta shirya..
An sanar da mutuwar Shugaban Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor, a daren Laraba, 28 ga watan Disamba, 2022 bayan gajeruwar rashin lafiyar da yayi fama da shi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar yace baiga dalilin da zai sa ƴan kabilr Igbo kin zabarsa ko jam'iyyarsa a kakar zaben 2023 ba
Babbar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa a kasar nan ta tabbatar da cewa dan Igbo ne zai karbi mulki bayan Atiku Abubakar ya kammala wa’adinsa.
Sarakunan gargajiya shida na kabilar Igbo ne suka dumfaro kotun daukaka kara dake zama a babban birnin tarayya Abuja domin rokon a saki shugaban kungiyar IPOB.
Kungiyar kabilar Inyamurai ta Ohanaeze ta yi kira ga dan takarar shugaban kasan jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya nemi afuwar Inyamurai da sauran al'ummarsu.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta yi watsi da kiran da aka yi mata na sauya sunan jami’ar NSUKKA zuwa na Marigayiya Sarauniyar Ingila.
Inyamurai Igbo
Samu kari