
Kungiyoyin kare hakkin bil adama







Hukumar kare hakkin bil'adama ta kasa, (NHRC), ta bayyana, cewa zata gudanar da tsattsauran bincike kan kisan gillan da akiwa wasu fulani hudu a jihar Edo.

kotu ta yanke wa malaman addinin musulunci, Olaitan Folorunsho Abdulwahab da mahaifinsa, Suleiman Babatunde, hukuncin zama a gidan yari bisa mallakar sassan jik

Majalisar dinkin duniya ta bukaci gwamnatiin tarayya da ta samar da wasu bayanai kan shugaban kungiyar 'yan awaren kudancin kasar nan na IPOB, Mazi Nnamdi Kanu.

Abuja - Kungiyar kare haƙkin ɗan adam a Najeriya (HURIWA) ta yi kira ga ministan sadarwa, Sheikh Isa Pantami, ya fito ya yi tir da kwace ikon da Taliban ta yi.

Babban hafsan hafsoshin tsaro ya bukaci masu fafutukar kare hakkin dan adam su shiga dazukan 'yan Boko Haram don su tilasta su su mika wuya a tattauna dasu.

Wata ƙungiya mai zaman kanta a Najeria ta ƙalubalanci gwamnatin shugaba Buhari kan yaƙin da tace tana yi da cin hanci da rashawa, tace ba inda dukiyoyin ke zuwa