Yan jihohi masu arzikin man fetur
Shugaban kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) na kasa, Abubakar Garima ya zargi kamfanin main a NNPCL da yi masa shigo-shigo ba zurfi kan farashin fetur.
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Aliko Dangote ya bayyana dalilin da ya sa Najeriya ke bukatar daina jinginar da danyen man da take hakowa domin karbar bashi.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa wasu masu zuba jari daga kasar Koriya ta Kudu za su gina matatun mai hudu da kowacce za ta iya tace ganga 100,000 a rana.
A rahoton nan, Ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya kare manufoffin tattalin arzikin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu duk da koken yan Najeriya.
An samu sabon tashin hankali a Akwa Ibom mai arzikin man fetur yayin da farashin fetur ya kai N2,500 kan kowace lita. Gwamna Umo Edno ya dauki mataki.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta IPMAN ta ce sun fara tattaunawa da matatar Ɗangote domin fara ciniki kai tsaye ba tare da biyowa ta hannun NNPCL ba.
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana yakinin cewa za ta iya fara sayen fetur kai tsaye daga matatar Dangote yayin da tsadar fetur ke kamari.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa dole su rika nema tare da shigo da kamfanin man fetur daga kasashen waje.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari