Ahmad Lawan
Bola Tinubu ya gayyaci ‘Yan Majalisar PDP, LP, SDP, YP da NNPP zuwa Aso Rock. Sabon shugaban kasar ya dade ya na son zama shugaban Najeriya tun a shekarun baya.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bayyana cewa bai taba sha'awar neman kujerar majalisar dattawa ba a wannan karon, inda ya ce ya bada tasa gudumawar.
Ana kukan rashin kudi, Majalisa za ta biya Sanatoci da ‘Yan Majalisa N30bn. An ware biliyoyin kudi da nufin biyan giratuti ga ‘dan majalisa da zai koma ofis ba.
Shugaban majalisar dattawa, sanata Ahmad Lawan, ya musanta cewa yana takarar neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Sanatan ya ce ƙarya ce kawai ake masa.
Ahmad Lawan zai fito sake neman kujerar Shugaban Majalisa. Rabuwar da aka samu tsakanin jam’iyyar APC ya jawo shugaban majalisar zai nemi ya sake yin takara.
Godswill Akpabio ya ce Sanatoci kusan 70 ke goyon bayan shi, kuma adadin ‘yan bangarensa za su iya kai 86, ya shaida haka ne da ya gana da Gwamnan jihar Legas.
Bola Tinubu bai ayyana wani ‘Dan Majalisa a takarar Majalisar Tarayya ba. Joel-Onowakpo Thomas ne ya ce har zuwa yanzu ba a tsaida wanda Tinubu zai goyi baya ba
Sanatan Anambra, Ifeanyi Ubah ya zargi Bola Tinubu da yi wa ‘yan majalisa katsalandan, ya ce Tinubu bai yi tunani mai zurfi kafin amince da matsayar APC ba.
A makon jiya wani sabon Sanata ya rubutawa APC takarda, ya ce zai nemi shugabancin Majalisa. Patrick Ndubueze ya sanar da shugabannin NWC zai nemi shugabanci.
Ahmad Lawan
Samu kari