Gwamnan Jihar Katsina
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya yi bayani bayan kuskuren mika mulkin Katsina ga PDP yayn taron yakin neman zaben jam'iyyar APC a Katsina. Ya ce kuskuren harshe ne.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi tuntuɓen harshe da yake jawabi a wurin kaddamar da kamfen APC a zaɓen kananan hukumomin da za a yi a Fabrairu.
Ganduje ya ƙaddamar da yakin neman zaben APC a Katsina, inda ya karɓi masu sauya sheƙa 40,000. Gwamna Radda ya yi alƙawarin zaɓen ciyamomi na gaskiya.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin tallafawa talakawa da abincin Naira biliyan 9 a watan azumi mai kamawa. Mataimakin gwamnan jihar ne ya fadi haka.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci gwamnatin Katsina ta goyi bayan shirin da ta bullo da shi na yin sulhu da 'yan bindiga domin kawo karshen rashin tsaro.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi Allah wadai da harin da 'yan bindiga suka kai kan ma'aikatan lafiya a babban asibitin Kankara.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari