Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnatin Katsina ta ce kashi 87% na kananan hukumomi sun samu tsaro, sai Faskari, Kankara da Matazu da ke cikin matsananciyar barazanar ’yan bindiga.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar hallaka dakile wani harin 'yan bindiga a Katsina. Sojojin sun kuma ceto wasu mutanen da aka sace.
Gwamnatin Katsina ta amince da kashe fiye da Naira biliyan daya don ayyukan ilimi, lafiya da wutar lantarki tare da tallafawa manoma da yaki da cutar cizon sauro.
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda,ya rasa daya daga cikin hadimansa. Mai ba shi shawara na musamman kan harkokin ci gaban al'umma, ya rasu
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya kashe kudade don inganta tsaro a manyan asibitoci. Gwamnatin za ta gina katangu a wasu manyan asibitoci saboda rashin tsaro.
Gwamnatin jihar Katsina ta musanta rahotanni taɓarɓarewar tsaro da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta, ta ce daga zuwan Dikko zuwa yau, an samu sauƙi sosai.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya jagoranci zuwa ganawar sirri da Bola Tinubu, ya faɗi kaɗan daga cikin abin da aka tattauna.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari