Gwamnan Jihar Katsina
An tabbatar da rasuwar Sarkin Ruman Katsina wanda shi ne Hakimin Batsari, Alhaji Tukur Ma’azu bayan fama sa doguwar rashin lafiya, yana da shekaru 74.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dauki wasu manyan alkawura biyar ga jihar Katsina domin yaƙar ’yan ta’adda, ciki har da samar da jirage marasa matuƙa.
A labarin nan, za a ji yadda yan ta'adda su ka zauna da hukumomi da su ka hada da jami'an gwamnati a jihar Katsina domin kawo karshen kisan bayin Allah.
Hukumar KTPCACC ta fara bincike kan yadda aka yi sama da fadi da kudi N188m a shirin tallafin taki da kudin makarantu a Katsina, an fara dawo da kudin.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa an rage matsalar 'yan ta'adda, yan bindiga masu garkuwa da mutane da kashi 70 saboda matakan da Radda ya dauka.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya kirkiro wasu shirye-shirye da za a tallatawa tubabbun yan bindiga domin ka da su koma aikata ta'addanci nan gaba.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyara kabarin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a Daura, inda 'yan Najeriya suka yi martani gan sauyin da suka gani.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya bayyana cewa ana kokarin neman zaman lafiya da yan ta'adda a kananan hukumomin da hare-hare suka yi yawa.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari