
Gwagwalada Abuja







Rahotannin da muke samu daga birnin tarayya Abuja ya nuna cewa wata tanka da ta ɗauko iskar da man fetur ya fashe a gadar Karu da ke Abuja, mutane da dama sun rasu.

Masu zanga-zanga sun bukaci NJC da ta hukunta alkalan da suka saba doka, suna mai zargin wasu alkalan da yanke hukunci bisa dalilai na siyasa da cin hanci.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.

Rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyar da ake zargi suna da hannu wajen kai hari gidan sarki suka sace shi a Abuja. Sun sace sarkin da wasu mutane.

Wasu barayi sun tafka sata ana tsaka da sallar tarawihi a wani masallaci a birnin tarayya Abuja ana tsaka da sallar tarawi. Ana neman barayin ido rufe.

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Abuja (AEDC), ya tabbatar da cewa wasu daga cikin layukan da ke kai hasken wuta ga fadar shugaban kasa da wasu wuraren.

‘Yan bindiga sun kashe wasu matasa biyu a Gwargwada, Abuja, saboda jinkirin fansa. Sun sako wasu mutum uku bayan karɓar N3m. Har yanzu ba a samu gawarwakin ba.

Rahotanni sun bayyana cewa fusatattun matasa a Abuja sun kashe wasu da ake zargin 'yan fashi da makami ne bayan da suka jefo wata mata daga motarsu.

An samu matsala a tushen wuta naƙasa, wanda ya janyo daukewar wuta a yankunan Abuja, Kogi, Neja da Nasarawa. Ana kan aikin gyara tare da hukumomi.
Gwagwalada Abuja
Samu kari