Goodluck Jonathan
Abubakar Momoh, ministan raya yankin Neja Delta a gwamnatin Tinubu ya gana da tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan da Asari Dakubo a birnin Abuja.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ce ya kare Najeriya daga matsalar cin hanci da rashawa a kasar, ya ce gwamnatinsa ta samu nasarori a wannan bangaren.
Fitaccen lauyan Bola Ahmed Tinubu ya binciki magabatansa da su ka yi mulki a baya. Wale Olanipekun SAN ya ce kyau a binciki duk shugaban da aka yi a kasar nan.
'Yan sanda a kasar Burtaniya na tuhumar tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke da cin hanci da rashawa kan karbar kwantiragin miliyoyin Daloli.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya samu shiga cikin ministocin Shugaba Bola Tinubu. Akwai wasu muhimman abubuwa guda 5 da ya kamata ku sani gameda.
Nyesom Wike da wasu ministocin Tinubu 3 ne aka bayyana cewa sun taɓa riƙe muƙamai a gwamnatocin baya. Mutanen sun riƙe muƙamai ne a lokacin Buhari da Jonathan.
Ngozi Okonjo-Iweala da Farfesa Muhammad Ali Pate sun bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya san irin wahalar da ake ciki, kuma ya na kokari kawo sa’ida a Najeriya.
Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.
Kwanaki da zama Shugaban APC, jagoran Jam’iyyar PDP ya ziyarci Abdullahi Ganduje. Zuwa yanzu ba a san abin da sabon shugaban na APC ya tattauna a Abuja ba.
Goodluck Jonathan
Samu kari