Goodluck Jonathan
Ngozi Okonjo-Iweala da Farfesa Muhammad Ali Pate sun bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya san irin wahalar da ake ciki, kuma ya na kokari kawo sa’ida a Najeriya.
Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.
Kwanaki da zama Shugaban APC, jagoran Jam’iyyar PDP ya ziyarci Abdullahi Ganduje. Zuwa yanzu ba a san abin da sabon shugaban na APC ya tattauna a Abuja ba.
Mai girma shugaban kasa ya aikawa Majalisa wasikar ragowar Ministocin da zai nada. Bola Tinubu ya karya tarihin shekaru 24 yayin nada sababbin Ministocin kasa.
An bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya fi kowane daga cikin shugabannin Najeriya yawan ministoci tun farkon mulkin jamhuriya ta huɗu, wato 1999.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.
Kungiyar dattawan APC a Bayelsa ta ce Goodluck Jonathan ya ce a ba shi Minista daga jihar, ana sa ran Tinubu ba zai bari kura ta ci bugu, gardi ya karbi kudi ba
Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Shirin da 'Yan majalisa su ke yi zai shafi Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Bincike-binciken da za ayi a majalisar zai shafi saida kadarorin gwamnati.
Goodluck Jonathan
Samu kari