Goodluck Jonathan
Babbar kotun Tarayya ta umarci gwamnatocin Obasanjo da 'Yar Adu'a da Jonathan da kuma Buhari su fadi yadda suka kashe kudaden da ake zargin Abacha na $5bn.
Majalisar Wakilai Tarayya na binciken Gwamnatocin Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Kwamiti na musamman zai binciki zargin Naira Tiriliyan 2.3 a TETFund.
Anyim Pius Anyim ya ziyarci Bola Tinubu a karon farko tun rantsar da shi. Sakataren Gwamnatin Jonathan ya yi kus-kus da Tinubu, ya fadi makasudin zuwa Aso Villa
A yayin da ake dakon ministocin Tinubu, mun tattaro muku yawan kwanakin da tsoffin shugabannin ƙasa da suka haɗa da Obasanjo, Yar'adua, Jonathan da Buhari.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya musanta ikirarin mawaki Femi Kuti cewa a baya EFCC ta nemi ya zo ya mata bayani kan zamba.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
A lokacin da ake zargin 2.1bn da N3.1tr da sun bace, Muhammadu Buhari ne a mulki. Kungiya ta zugo sabon Shugaban kasa ya binciki abin da ya faru a mulkin baya
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana irin yanayin da ministocinsa da sauran masu rike da mukamai na siyasa suka shiga a 2015.
Goodluck Jonathan
Samu kari