Femi Gbajabiamila
Tajuddeen Abbas ya kama hanyar darewa kujera, ‘Yan majalisar wakilai 200 na tare da shi, sun hada da wadanda ke kujera da wadanda suka ci zabe a karon farko
Sabani ya gibta tsakanin kakakin majalisar wakilai, Hon. Femi Gbajabiamila da mataimakinsa, Idris Wase yayin zaman majalisa na ranar Laraba, 24 ga watan Mayu.
Wa'adin Femi Gbajabiamila da 'yan majalisa ta tara ya na shirin zuwa karshe a Majalisa. Mun kawo maku kudirori da ayyuka 7 da za a rika tuna Majalisa da ita.
Honarabul Abbas Tajudden da Honarabul Benjamin Kalu sun dira a sakatariyar jam’iyyar APC da ke Abuja da wasu ‘yan majalisa 30 don taro da shugaban jam’iyyar.
Gwamnan Ribas mai barin-gado yana goyon bayan Kingsley Chinda ya samu kujerar shugaban marasa rinjaye, hakan zai hada shi fada da Atiku Abubakar da mutanensa.
Wasu ‘Yan APC za su yi wa takarar Hon. Tajudeen Abbas taron dangi. A cikinsu akwai Hon. Ahmed Wase; Hon. Yusuf Gagdi; Hon. Muktar Aliyu Betara da Hon. Sada Soli
Ana zargin Shugaban majalisa ya lakume N5.2bn, ya bar ‘Yan Majalisa 359 da N1.6bn. Idan labarin ya gaskata, Femi Gbajabiamila ya samu $11m a cikin kudin nan.
Hon. Abubakar Nalaraba mai wakiltar Nasarawa a Majalisa ya ce ‘Dan takaran da APC suke so, Abbas Tajudeen ba sananne ba ne a majalisar wakilai, bai da kirki.
Shugaban majalisar wakilai ta Najeriya Femi Gbajabiamila ya gargadi masu sun kawo cikas akan shugabanci majalisun tarayya da su guji bacin ran Bola Tinubu.
Femi Gbajabiamila
Samu kari