Femi Gbajabiamila
Yusuf Gagdi; Mukhtar Betara; Ahmed Idris Wase; Rt. Hon. Alhassan Doguwa, Hon. Sada Soli; Hon. Mariam Onuoha and Hon. Aminu Sani Jaji sun yi wa APC kaca-kaca.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Mukhtar Betara ya nuna sha’awarsa ta tsayawa takarar majalisar wakilai, yayin da ake sa ran za a kaddamar a watan Yuni.
Wata kungiya ta ‘yan majalisa za ta goyi bayan matakin da APC ta dauka a majalisa, sun sallamawa matsayar Shugabannin Jam’iyyar, za ta ba Bola Tinubu hadin-kai.
‘Yan adawa sun dunkule a wuri guda domin ganin sun samu galaba a majalisa, amma rashin hadin-kan jam’iyya mai rinjaye zai iya jawo ‘yan adawa su yi masu kafa
Da alama Tajudeen Abbas ya samu goyon bayan Bola Tinubu a tseren majalisa. ‘Dan majalisar na mazabar Zaria da kewaye yana da jan aiki a gabansa a takarar bana.
Yayin da Femi Gbajabiamila ya jagoranci majalisar wakilai, Ahmad Lawan ne a majalisar dattawa. An kawo jerin 'Yan majalisar da suka yi fice a majalisa ta 9.
Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana samun karbuwa tsakanin wadanda za su je majalisa da masu-ci. Akwai masu ganin tsayawa takarar Betara za ta bata lissafin APC.
Da alamu Idan ‘yan APC ba su hada-kan su ba, sauran ‘yan adawa za su iya kawo masu matsala a zaben bana. PDP, LP da NNPP su na neman karbe shugabancin majalisa
Wasu ‘Ya ‘yan APC sun hada-kai da 'yan adawa wajen kafa wata kungiya a Majalisar tarayya. ‘Yan adawan su nuna za su kyale shugaban majalisa ya fito daga APC.
Femi Gbajabiamila
Samu kari