Babban kotun tarayya
Wata babbar kotun da ke jihar Kano ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar damar gudanar da zaben kananan hukumomin da aka shirya gudanarwa a jihar.
Awanni bayan babbar kotun jiha ta sahalewa hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC) damar gudanar da zabe, hukumar ta ta shirya tsaf don gudanar da zaben.
Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa za ta bi umarnin kotu na hana jami'anta shiga zaben kananan hukumomin jihar Kano da ke tafe. Rundunar ta yi karin haske.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Nyanya Abuja, ta yanke hukunci kan karar da tsohon Minista, Kabiru Turaki inda ya nemi a sakaye binciken gano uban wata ya.
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Wata kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a Kano ta umarci 'yan sanda su gudanar da bincike kan zargin lalata da matar aure da ake yi wa kwamishinan Jigawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta haramta gudanar da zaben ciyamomi da kansilolin da aka shirya yi a Kano ranar Asabar, 26 ga watan Oktoba.
Kotun Koli ta tanadi hukunci a karar da gwamnoni 16 na Najeriya suka shigar inda suke bukatar a rusa hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa.
An saki yan fursuna 37 jihar Kano domin rage cunkoso. Yawancin yan fursunan sun dade a kurkuku kuma ba su da lafiya. Ma'aikatar Shari'a ta musu kyautar kuɗi N10,000
Babban kotun tarayya
Samu kari