Nade-naden gwamnati
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kwarara yabo ga Ministan Abuja, Nyesom Wike kan irin kokarin da ya ke yi a birnin Abuja inda ya ce ya fita daban da saura.
Jigon PDP, Abdul-Aziz Na'ibi Abubakar ya jero sunayen Ministoci guda biyar a gwamnatin Bola Tinubu da ya ce sun kamaci kora saboda rashin katabus a shekara ɗaya.
A safiyar yau Litinin ne ma’aikatan hukumar babban birnin tarayya Abuja suka rufe kofar sakatariyar hukumar da ke kan titin Kapital 11, Garki, Abuja.
Daga Mayun 2023 zuwa yau, akwai nasarorin da Gwamnatin Bola Tinubu ta samu ofis, alal misali an ga yadda aka rika kawo ayyuka musamman bayan cire Abuja daga TSA.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana irin damar da ‘yan siyasa ke bayarwa a juyin mulki a kowace kasa da hakan ya faru.
Karamin ministan noma da samar da abinci, Sanata Aliyu Abdullahi ya ce gwamnatin tarayya na kashe dala biliyan 1.5 duk shekara domin shigo da madara daga waje.
Nadin mukaman da aka yi a jami’o’i da manyan makarantu ya bar baya da kura a kasar nan. A irinsu ABU za a koka a kan shugabannin da Tinubu ya zaba su sa mata ido.
Mun kawo wasu abubuwan da suka kunyata Bola Tinubu a shekarar farko. Da alama sabuwar gwamnatin Najeriya ta na da garaje, hakan yana jefa ta a matsala.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya fada kuma ya nanata cewa zai kori wasu ministocinsa. Mutane sun zabi Ministocin Tinubu da ya kamata a fara sallama tun yanzu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari