Nade-naden gwamnati
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin manyan sakatarori takwas da za su cike gurbin wasu jihohi da shiryya, Onanuga ya jero sunayensu.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya bayyana irin abubuwan da ya koya yayin zama da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano.
Tsohon shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya magantu bayan cire shi a mukaminsa inda ya ce yana tare da Gwamna Abba Kabir.
A yan makonnin nan ne kungiyar ciniki ta duniya watau WTO ta sake naɗa Dr. Ngozi a karo na biyu, mun tattaro maku ƴan Najeriya da ke riƙe da muƙamai a duniya.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi rabon mukami a gwamnatinsa. Gwamna ya nada mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kananan hukumomi.
A yau Juma'a 16 ga watan Disambar 2024 sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kashim ya ajiye mukaminsa wanda nan take aka maye gurbinsa na riƙon ƙwarya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.
Dakta Baffa Bichi ya gode wa Gwamna Abba Yusuf bisa damar da ya bashi ta yiwa Kano hidima, duk da matsalar rashin lafiya da ta sa aka sauke shi daga mukaminsa.
Gwamna Abba Yusuf ya sauke mukarrabai bakwai tare da sauya kwamishinoni wuraren aiki, don inganta ayyukan gwamnati, yayin da yake duba dacewar kowannensu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari