Nade-naden gwamnati
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema a matsayin shugaban hukumar raya babban birnin tarayya, FCDA.
A kokarin inganta harkokin shugabanci, Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi nadin sababbin kwamishinoni domin kawo sauye-sauye da jagoranci na gari.
Gwamna Caleb Mutfwang na sauya fasalin aikin gwamnati a Filato don inganta jama'a, duk da cewa hare-haren da ake fama da su na barazana ga jihar.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya fusata yadda wasu kwamishinoni da sauran hadimansa ke watse masa a filin taro inda ya ce wannan rashin da'a ne.
Mai fafutukar siyasa, Theo Agada, ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya sauke ministar al'adu da kirkire-kirkire, Hannatu Musa Musawa daga muƙaminta.
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Ƙungiyar ta bukaci Tinubu ya kori Badaru daga ministan tsaro saboda kara tabarbarewar tsaro a kasar nan. Ta soki naɗinsa, tana mai cewa kwata kwata bai cancanta ba.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Kyaftin Olubolade, ya rasu yana da shekaru 70 a Legas bayan ya yanke jiki ya fadi a wajen wasan ƙwallon teburi. An yi jimamin rasuwarsa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari