Labaran Kwallo
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta karfafa gwiwar tawagar 'yan wasan Super Eagles kan wasan da su yi da Morocco.
Jose Mourinho ya yi hasashen cewa Morocco za ta doke Najeriya a wasan kusa da na karshe na gasar AFCON 2025, inda ya ce Atlas Lions ce ƙungiya mafi tsari a Afirka.
Gasar AFCON 2025 na ci gaba da gudana a kasar Morocco. Akwai wasu zaratan sababbin matasan 'yan wasa da suka dauki hankula. Akor Adams na Najeriya na cikinsu.
Walid Regragui ya bayyana fargabarsa kan Osimhen da Lookman, yayin da yake murnar rashin Ndidi a wasan Najeriya da Morocco na Semi-final a daren yau Laraba.
Morocco za ta rasa Azzedine Ounahi babban dan wasan tsakiyarta, yayin da Najeriya za ta rasa Wilfred Ndidi a wasan semi-final na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Odion Ighalo ya gargaɗi Najeriya ta ƙara kaimi don doke Morocco a wasan semi-final na AFCON ranar Laraba (Jan 14, 2026) a birnin Rabat don kai wa wasan ƙarshe.
CAF ta naɗa Daniel Laryea ɗan Ghana a matsayin alƙalin wasan Najeriya da Morocco na ranar 14 ga Janairu, 2026); an tsaurara matakan VAR don tabbatar da adalci.
Fitacciyar kungiyar kwallon kafa ga Manchester United ta nada Michael Carrick a matsayin kocin da zai jagoranci yan wasanta har zuwa karshen kakar wasa ta bana.
Wani Bature ya yi amfani da ƙwai wajen hasashen wasan AFCON tsakanin Najeriya da Morocco (Jan 14, 2026), yayin da 'yan Najeriya ke fargabar nuna son kai daga CAF.
Labaran Kwallo
Samu kari