Labaran Kwallo
Matakin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta dauka na kara yawan kungiyoyin gasar cin kofin duniya ya taimaka wasu kasashe sun samu dama a karon farko.
Hukumar kwallon kafar Iran ta sanar da cewa Amurka ta hana magoya bayan kungiyar kwallon kafar kasar shiga filin buga gasar cin kofin duniya da za a fara a Amurka.
Dan wasan Denmark Christian Eriksen ya razana duniya bayan ya yanke jiki ya suma a wasa da Ukraine, amma likitoci sun tabbatar da yana cikin koshin lafiya.
Matashin dan wasa, Zadok Yohanna, ya kafa tarihi bayan ya koma kungiyar Brighton & Hove Albion ta kasar Ingila. Ya doke tarihin da Mikel Obi ya taba kafawa.
Gasar zakarun Nahiyar Turai da ake kira Champions League ita ce mafi girman gasa musamman a tsakanin kungiyoyin kwallon kafa wanda ake bugawa duk shekara.
Gwamnatin kasar Amurka ta ba 'yan kwallon Iran bizar shiga kasar domin samun damar buga gasar cin kofin duniya na 2026 da za a fara a Amurka a mako mai zuwa.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Arsenal ta lashe kofin gasar Firimiya ta Ingila karo na farko cikin shekara 22 bayan Manchester City ta yi kunnen doki da Bournemouth ranar Talata.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi magana kan dalilinsa na fasa sayan kungiyar kwallom kafa ta Arsenal da ke a kasar Ingila.
Labaran Kwallo
Samu kari