Yan bindiga
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya sha caccaka a wurin masu amfani da kafafen sadarwa biyo bayan naɗin hadimai mata 131 da ya yi a ƙarshen makon nan.
Wani Kwamandan rundunar kula da dokar hana kiwon fili ta jihar Benuwai da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya ya rasa rayuwarsa sakamakon harin yan bindiga a Ukum.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani tsohon dan sanda Mista Sampson Owobo da mai dakinsa a Owerri ta jihar Imo, ya kasance tsohon mataimakin sifetan 'yan sanda.
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
Jami'an 'yan sandan ƙasar Burkina Faso sun yi abin bajinta, yayin da suka halaka 'yan ta'adda aƙalla 40 a wata arangama da ta wakana tsakaninsu a yankin Arewa.
Ƴan bindiga sun farmaki wasu ƙauyukan jihar Katsina inda suka salwantar da rayukan mutane masu yawa. Ƴan bindigan sun kuma sace mata da dabbobi da dama a harin.
A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da kansilan gudunmar Garu da ke karamar hukumar Soba ta jihar Kaduna, Alhaji Sabitu Ahmad, da wasu mutane biyu.
Yanzu muke samun labarin yadda kazamin yaki ya barke tsakanin 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno. An bayyana bayanai na yadda yakin ya barke farko.
Yan bindiga
Samu kari