Yan bindiga
Tsagerun yan bindiga sun harbe Misis Peace Chinyereugo, matar faston cocin Vineyard of Grace Dominion Assembly, Rev. Samuel Chinyereugo, a Benin, jihar Edo.
Ƴan bindiga sun kai wani sabon farmaki a jihar Ebonyi da ke yankin Kudu maso Gabashin Najeriya inda suka sace wasu ma'aurata tare da diyar su da direban su.
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar halaka ɗan ta'adda a wani artabu da suka yi a jihar Katsina. Ƴan sandan sun ƙwato makamai masu yawa a wajen ƴan ta'addan.
Sojojin Najeriya aƙalla 20 ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani mummunan harin kwanton ɓauna da 'yan ta'addan jeji suka kai mu su a yayin da suka fito bakin aik.
Wani masanin tsaro a jihar Zamfara Sani Shinkafi ya bayyana cewa wasu mutane da suka haɗa da sarakunan gargajiya, likitoci, jami'an tsaro ne ke da hannu a.
Ƴan bindiga sun sace bayin Allah masu yawa bayan sun ɓadda kama ta hanyar yin shigar mata a jihar Zamfara. Adadin yawan mutanen da suka sace bai bayyana ba.
Yan bindiga
Samu kari