Yan bindiga
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a ƙaramar hukumar Kachia ta jihar Kaduna ida suka salwantar da ran mutum ɗaya. Ƴan bindigan sun kuma sace mutum 25.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan jami'an rundunar ƴan sanda mutum uku a wani sabon harin ta'addanci da suka kai a jihar Zamfara.
Wasu ƴan ta'adda mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun salwantar da rayukan mutim 16 a wani ƙazamin hari da suka kai ƙaramar hukumar Geidam ta jihar Yobe.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mai sarautar gargajiya tare da sace matarsa da dansa da kuma wasu mutane takwas a kauyukan da ke makwabtaka da su.
Rundunar sojoji a jihar Kebbi ta yi ajalin wani kasurgumi kuma kwamandan 'yan bindiga, Mainasara da wasu biyu a jihar Kebbi a wani mummunan hari da ta kai.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai farmaki a wasu ƙauyukan jihar Benue guda biyu. Ƴan bindigan a yayin harin sun halaka mutum bakwai.
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan farmaki a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun halaka babban limamin ƙaramar hukumar Kaga da wani ɗan sakai.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai farmaki a jihar Taraba inda suka yi awon gaba da wani babban faston Katolika da wasu mutum biyu.
An bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kashe tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Benue bayan da suka dade da sace shi da kuma neman fansa.
Yan bindiga
Samu kari