Yan bindiga
Rahotanni sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kashe akalla mutum 145 a wasu munanan hare-hare da suka kai kan al'ummar kauyuka 23 a jihar Filato.
Yan bindiga sun kai hari cocin katolika ranar jajibirin bikin kirsimeti a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi, sun yi ajalin masu ibada uku tare da jikkata wasu.
An bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka hallaka wasu mutum 16 a jihar Filato yayin da aka kai musu hari suna tsaka da barci a cikin gidajensu a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwato mutane 52 daga sansanin 'yan bindiga a karamar hukumar Isa da ke jihar Sokoto a jiya Juma'a 22 ga watan Disamba.
Mai shari'a Joy Unwana alkaliyar kotu a jihar Akwa Ibom wacce yan bindiga suka sace ta kubuta. Gwamna Eno na jihar ya yi tsokaci kan kubutar alkaliyar.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan farmaki har cikin gidan wani babban likita a jihar Kwara. Yan bindigan sun halaka likitan tare da sace diyarsa.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a ya yi muhimmin kira kan hanyoyin da za a bi domin magance da kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Manyan shugabannin yan ta'adda sun gamu da ajalinsu a shekarar 2023. Shugabannin yan ta'addan sun yi kaurin suna wajen aikata ayyukan ta'addanci.
A daren ranar Litinin ce wasu daga cikin mutane 11 da aka sace a kauyen Azzara da ke karamar hukumar Kachia suka tsere daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna.
Yan bindiga
Samu kari