Yan bindiga
Rundunar yan sandan jihar Taraba sun samu nasarar sheke wasu yan bindiga mutum uku a wata fafatawa da suka yi. Yan sandan sun kuma ceto mutanen da suka sace.
Rundunar sojojin Najeriya ta daya ta sanar da cewa ta samu nasarar halaka wani dan bindiga guda daya da kwato makamai masu tarin yawa a wani samame a Kaduna.
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace wasu jami'anta guda biyu, mace mai ciki, da wasu mutum 21 a jihar Taraba. Tuni rundunar ta tura jami'anta don kwato su.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari a jihar Zamfara. Yan bindigan sun kutsa har cikin gida sun yi awon gaba da basarake da babban limami.
Bayan makonni uku da yin garkuwa da shi tare da wasu da dama, 'yan bindiga sun kashe malamin kwalejin ilimi ta jihar Zamfara bayan karbar naira miliyan biyu.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani dalibin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) Bauchi mai suna Atim Emmanuel kan mallakar bindiga da harsashi...
Masu garkuwa da mutane sun sace wani mawaki da masu masa kida a hanyar Abuja zuwa Kogi. Yan bindigar na neman nara miliyan 10 kudin fansar duk mutum daya.
Yan bindiga sun kai wasu sabbin hare-hare a garin Zurmi da ke jihar Zamfara, inda suka kashe akalla mutum uku tare da yin garkuwa da wasu. Mazauna garin sun magantu.
Yan bindiga
Samu kari