Yan bindiga
Sanannen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya nuna cewa akwai kuskure kan yadda sojoji ke amfani da karfin tuwa kan 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar masu ba 'yan bindiga bayanaiɓa kauyukan da ke fama da rashin tsaro.
Mallam Dikko Umaru Radda, gwamnan jihar Katsina, ya ce yin sulhu da 'yan bindiga wata alama ce da ke nuna wa 'yan bindigar cewa sun fi ƙarfin gwamnati.
Yayin da ake fama da m,atsalolin tsaro da matsion tallalin arziki a Najeriya, Sanata Kabiru Marafa ya ce addu'o'i da hadin kan 'yan kasar ne kadai mafita.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda mutum biyu tare da ceto mutum hudu da suka yi garkuwa da su a jihohin, Filato, Zamfara da Imo.
'Yan bindigar sun kai farmaki garin Ɓaure da ke ƙaramar hukumar Gusau, jihar Zamfara a yammacin ranar Talata, lokacin da al'ummar garin ke shirin buɗa baki.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta bayyana sunayen mutum 15 wadanda ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi jihar, da kuma hanyoyin da za a bi domin kawo karshenta.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana yadda Shugaba Tinubu ya damu kwarai da matsalar jihar inda ya ce kullum ya na kiransa sau hudu kan lamarin.
Yan bindiga
Samu kari