Yan bindiga
Labarin da muke samu daga jihar Katsina na bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun kaure da fada da wasu 'yan banga da ke kan aiki a wani yankin jihar.
Rahotanni daga Kaduna sun bayyana cewa akalla gawar mutane 10 aka gano bayan wasu da ake zargin yan fashin daji ne sun kai farmaki yankin Zangon Kataf a jihar.
Wasu mahara da ba a tabbatar ko su wanene ba sun tafi gidan dan takarar majalisar jiha karkashin jam'iyyar PDP a jihar Imo, Ifeanyi Ozoemena, sun kona gidan.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun nuna cewa wasu miyagu sun kashe Yan bijilanti 6 a shingen binciken ababen hawan Awaro.
Tsagerun yan bindiga sun kashe mutum shida sannan sun yi garkuwa da wasu mutane 50 a harin da suka kai kananan hukumomin Rafi da Wushishi da ke jihar Neja.
An rahoto cewa a akalla mutum 50 ne suka rasa rayyukansu cikin wasu hare-hare da aka rika kaiwa a garuruwa dake karamar hukumar Kwande, jihar Binuwai bayan zabe
Wasu mahara da ake kyautata zaton sun je ɗaukar fansa ne sun halaka Malamin Coci, Musa Hyok, da 'ya'yansa biyu a kauyen Ganawuri dake jihar Filato ranar Lahadi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan bindiga a jihar Kaduna. Sun kuma ceto wasu mutane da ƴan bindigar suka sace a wani hari
A wani sabon hari da aka kai jihar Kaduna, miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da matar aure, 'ya'yanta biyu da wasu mazauna 9 a ƙauyen Janjala, yankin Kagarko.
Yan bindiga
Samu kari