Jihar Enugu
Ciyaman na ƙaramar hukumar Igbo Ekititi. Eric Odo ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fara bai wa matan da suka rasa mazajensu alawus a kowane wata.
Wasu 'yan bindiga sun tare hanya tare da yin garkuwa da wani limamin cocin Katolika a jihar Enugu. An fara kira ga jama'a da su yi adduo'i domin ganin ya kubuta.
Yan kwadago sun tabbatar da cewa tun a Nuwamba, 2024, ma'aikata suka fara ganin sabon mafi ƙarancin albashi, sai dai ba a aiwatar da shi yadda ya dace ba.
Babbar kotun jihar Enugu ta yanke hukunci a karar da wani mutumi ya shigar kimanin shekara 10 da ta wuce, ta umarci gwamnati ta biya shi diyyar N55m.
Shugaban karamar hukumar Igbo Etiti, Hon. Eric Odo ya ba wasu hadimansa guda biyu na musamman masu kula da bangaren doya da yalo da kuma barkono.
Wata mata ta yi wa dan kishiyarta duka da taɓarya har ta karya kishi kafa kuma ta zuba masa ruwan zafi. Alkalin kotu ya tura ta kurkuku kuma ya hana belin matar.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Rundunar yan sanda ta tsare wani sifetanta kan zargin hallaka wani fitaccen mawaki a jihar Enugu, Okezie Mba da ke Kudancin Najeriya inda ta fara bincike.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Ndabuisi Mbah ya amince da sabon mafi karancin albashin da zai rika biyan ma'aikatan jihar. Zai fara aiki daga watan Oktoban 2024.
Jihar Enugu
Samu kari