Jihar Enugu
Gwamnatin jihar Enugu ta tabbatar da kakaba biyan haraji a dakunan ajiye gawarwaki a kullum domin rage cinkoso musamman wadanda ba su dauke ta su ba.
Kotun daukaka kara ta tumbuke dan majalisar wakilai kan magudin zabe. Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilan PDP ta ba dan LP nasara bayan gano magudi.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton ƴan kungiyar aware ne sun kai farmaki gidan mai mallakin Gwamna Peter Mbah a jihar Enugu.
Ana zargin wani basarake a jihar Enugu da yin garkuwa da wani matashi mai suna Michael Njoku tare da karbar N2.5m daga iyalansa inda har yanzu bai fito ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Enugu inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan kasuwa a jihar bayan sun kai masa farmaki.
Kungiyar mata Inyamurai sun nemi gwamnatin tarayya da ta janye dakarunta da aka girke a sassa daban-daban da ke Kudu maso Gabashin kasar nan bisa wasu zarge-zarge.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi mai shekaru 30 da yankan rago ga yar makwabcinsa mai shekaru hudu da haihuwa. Ya ce ya yi shaye shaye ne kafin kisan.
NERC ta sanar da sababbin jihohi 6 na Najeriya da suka sami cikakken 'yancin cin gashin kansu a sarrafa kasuwar wutar lantarki da suka hada da Edo, Ondo da sauransu.
Jihar Enugu
Samu kari