Jihar Enugu
NERC ta sanar da sababbin jihohi 6 na Najeriya da suka sami cikakken 'yancin cin gashin kansu a sarrafa kasuwar wutar lantarki da suka hada da Edo, Ondo da sauransu.
Rikicin shugabanci ta taso jam'iyyar APC a gaba a jihar Enugu. Tsagin da ke samun goyon bayan shugaban jam'iyyar na kasa, ya dakatar da mambobi 20.
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Gwamnatin jihar Enugu ta samu nasarar rusa wasu kangwayen gine gine da ake zargin masu garkuwa na amfani da su, ta kwsto miyagun makamai a wurin.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun yi garkuwa da daliban kwalejin kiwon lafiya ta jihar Enugu a wani hari da suka kai yammacin ranar Alhamis.
Kungiyar Civil Society Coalition for Transparency ta nemi daukin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje a jihar Enugu domin ceto takarar Tinubu a 2027.
Gwamnan jihar Enugu ta ba masallatai da majami'u wa'adin kwanaki 90 su cire dukkanin lasifikar da ke wajen wuraren bautarsu domin magance matsalar gurbacewar sauti.
Kotun sauraron kararrakin zaben ƴan majalisa ta soke nasarar ɗan majalisar Igboeze North/Udenu, Simon Atigwe, ta ce sakamakon da aka bayyana ba gaskiya ba ne.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Enugu ta dakatar da shugabanta tare da wasu mambobin kwamitin zartaswa na jihar. An zayyano laifukan da ake zarginsu da su.
Jihar Enugu
Samu kari