Jihar Enugu
Rundunar 'yan sandan jihar Enugu ta kama wasu mutane uku da ake zargi suna aiki tare da wani boka wajen satar mutane da yin asiri da su yayin da ya tsere.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki ya jagoranci zaman kwamitin sulhu na PDP a jihar Enugu. Gwamnan Enugu ya halarci zaman.
Sunday Umeha, dan majalisar wakilai daga LP ya koma APC a Enugu, tare da fiye da mambobi 1,000; ya ce yana son hada kai da gwamnati mai mulki don ci gaban jama’a.
Wani fasto a Ibagwa-Aka, Igbo-Eze ta Kudu da ke jihar Enugu, ya halaka yara hudu da tabarya lamarin ya girgiza al’umma tare da tayar da hankulan mutane.
Mutanen kauyen Isiagu Akpawfu da ke ƙaramar hukumar Nkanu ta Gabas a jihar Enugu sun fara shiga fargaba na naɗin sabon Igwe, lamarin ya kai kotun ɗaukaka kara.
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa jihohin Legas, Delta, Bayelsa, Cross River, Rivers, da Akwa Ibom za su fuskanci ruwan sama na tsawon kwanaki 250 zuwa 290.
Peter Obi ya ce talauci na karuwa saboda gwamnatin Najeriya ta yi watsi da shugabanci, ya kuma bada gudummawar N40m domin lafiyar jama’a da ilimi.
Jihar Enugu
Samu kari