Jihar Enugu
Peter Obi ya ce talauci na karuwa saboda gwamnatin Najeriya ta yi watsi da shugabanci, ya kuma bada gudummawar N40m domin lafiyar jama’a da ilimi.
An samu guguwar sauya sheka a majalisar wakilan Najeriya. 'Ƴan majalisa guda shida na jam'iyyar PDP mai adawa sun tattara kayansu daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Kwana 1 tal bayan Hon. Dennis Agbo ya sauya sheƙa, ƙarin ƴan Majalisa 2 na tarayya da na jiha sun fice daga LP zuwa jam'iyyar PDP mau mulki a Enugu.
Nasir El-Rufai ya kai ziyara Kudu maso Gabas, ya yabawa shugabannin SDP, inda ya ce jam’iyyar za ta zama babbar abokiyar hamayya a siyasa a zaɓen 2027.
Yayin da PDP ke shirin maka gwamnan Delta a Kotu, Ɗan Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Hon. Dennis Agbo ya fice daga LP zuwa jam'iyya mai mulkin jihar Enugu.
Yayin da ake shirin maka gwamnan Delta da kotu kan sauya sheka zuwa APC, jam'iyyar PDP a jihar Enugu ta karɓi manyan ƴan siyasa biyu da suka baro LP.
Kotun soja a Enugu ta yanke hukuncin kisa ga Adamu Mohammed saboda kashe budurwarsa, yayin da wani soja, Abubakar Yusuf, zai yi shekaru 10 a gidan yari.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC a jihar Enugu, Dr. Ben Nwoye shi ma ya gaji da tsare-tsarenta ina ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar saboda rikicin shugabanci.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an 'yan sanda a jihar Enugu. 'Yan bindigan sun hallaka mutum hudu a yayin mummunan harin da suka kai.
Jihar Enugu
Samu kari