Aiki a Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba Sadiya Umar Farouq lambar yabo mai daukar hankali yayin da mulkinsa ya kusa karewa. Ya bayyana dalilin bayar da lambar.
Farashin kayan gwari musamman tumatur ya fadi a mafi yawan kasuwannin Najeriya sakamakon karin shigowa da shi daga kasashen Ghana da Cameroon da jihar Ogun.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kori babban daraktan FAAN Rabiu inda ya zabo wani daga cikin shugabannin hukumar ya ba shi shugabancin don ci gaba da yi.
Wani dalibin likitanci ya jawo cece-kuce a idon jama'a yayin da ya tiki rawar da ta ba mutane mamaki a lokacin da ya kammala rubuta jarrabawar karshe ta jami'a.
Wata mai sana'ar shara ta bayyana irin kudin da take samu daga wannan sana'ar da mutane da yawa ke rainawa a nan gida Najeriya. Ta bayyana adadin kudadenta.
Shugaban hukumar kidaya ta kasa NPC Nasir Isa Kwarra ya ce sun kashe kudi sama da N200bn a kidayar da aka dage. Ya ce da farko an ware ma aikin kidayar kudi
Wata budurwa mai shekaru 21 ta ba da mamaki yayin da ta bayyana yadda ta sayi mota mai tsada da sana'ar tallan gwanjo ta ce bata da saurayi, kuma ta gina kanta.
Hukumar shirya jarrabawar UTME ta JAMB ta saki sakamakon jarrabawar da aka yi a bana a kasar nan. Ta bayyana yadda kowa zai duba sakamakon na bana cikin sauki.
Wata mata ta dauki bidiyon wasu 'yan 419 da suka yi kokarin damfarar mutane a cikin mota yayin da suka dauki kudurin ba da kudi ta wata hanyar rashin gaskiya.
Aiki a Najeriya
Samu kari