Aiki a Najeriya
Ministan tarayya, Nyesom Wike zai gyara hanyoyi 135 a watanni shida. Ayyukan Nyesom Wike na farko a Abuja za su shafi yankunan Garki, Wuse, Gwarimpa da Maitama
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Babban Bankin Najeriya, CBN na binciken wani dan canji kan siyar da Dala kasa da 700 wanda hakan saba doka ne, ya ce Dala ta fi karfin a siyar kasa da haka.
Wata budurwa Judith da ta je Ingila hutu na kankanin lokaci ta sha mamaki bayan ganin yadda ake samun kudade, ta ce anya za ta dawo Najeriya kuwa saboda kudi.
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Kamfanin siminti na Dangote ya karyata jita-jitar cewa ya bambanta farashin siminti a Najeriya da sauran kasashen Afirka ta Yamma kamar su Jamhuriyar Benin.
Tsohon shugaban hukumar NBS, Dakta Yemi Kale ya soki tsarin da aka bi na bayyana rahoton raguwar rashin aikin yi a kasar, ya ce babu hankali a cikin alkaluman.
A wani bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wani zaki ya tsorata bayan ganin yadda aka jefa masa akuya. Jama'a sun shiga mamakin abin da ya faru da zakin.
Karuwai a jihar Kano sun bayyana cewa, akwai matsala a yanzu tun bayan cire tallafin man fetur. A cewarsu, yanzu haka ba sa samun kwastoma saboda tsabar fatara.
Aiki a Najeriya
Samu kari