Aiki a Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin samar da ayyuka dubu 500 ga 'yan kasa da zarar an kammala kamfanin karafuna na Ajaokuta da ke jihar Kogi
An sanar da cewa, gobe shugaban kasa Bolad Ahmad Tinubu zai fito domin yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki a kasar nan. Shugaban zai yi haka.
Babban malamin addini kuma mai fada a ji a harkar jami'o'i a Najeriya ya bayyana yanayin da ake ciki na gaza samo mafita ga matsalolin kasar nan a yanzu haka.
Gwamnatin Tarayya ta sake gayyatar Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC don dakile shirinsu na shiga yajin aiki bayan kammala na gargadi a farkon wannan watan.
Ministan tarayya, Nyesom Wike zai gyara hanyoyi 135 a watanni shida. Ayyukan Nyesom Wike na farko a Abuja za su shafi yankunan Garki, Wuse, Gwarimpa da Maitama
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Babban Bankin Najeriya, CBN na binciken wani dan canji kan siyar da Dala kasa da 700 wanda hakan saba doka ne, ya ce Dala ta fi karfin a siyar kasa da haka.
Wata budurwa Judith da ta je Ingila hutu na kankanin lokaci ta sha mamaki bayan ganin yadda ake samun kudade, ta ce anya za ta dawo Najeriya kuwa saboda kudi.
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Aiki a Najeriya
Samu kari