Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana samun manyan yan siyasa da ake ganin za su maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje bayan da ya yi murabus.
Hukumar zabe ta INEC ba shirin kawo sauye sauye game da yadda ake duba sakamakon zabe da aka riga aka fitar. INEC za ta shirya zabe a jihohi a wata 13 masu zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar yan adawa ta shirya sanar da jam'iyyar ADC a matsayin wacce za a hadu a cikinta domin korar Bola Tinubu daga ofis.
Jagoran jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya jaddada aniyarsa ta yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Ya ce zai yi wa'adi daya kawai idan ya samu nasara.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar matasan APC ta kasa ta bullo da sabuwar dabara da zai ba ta dama a tattaro matasan Najeriya su zabi Tinubu a 2027.
Yayin da ƴan adawa ke kokarin kirƙiro sabuwar jam'iyyar siya a Najeriya, mun tattaro maku abin da doka ta ce game da ka'idojin yi wa jam'iyya rijista.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar jam'iyyar APC a yankin Gabas ta Tsakiya na son shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko Yakubu Dogara a madadin Kashim.
INEC za ta gudanar da zaɓen cike gurbi a jihohi 12 a ranar 16 ga Agusta, 2025, inda za a cike kujeru 16; an dage zaɓen wasu mazabu biyu saboda dalilai na musamman.
Yayin da ake ga rade-radin cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu zai sauya mataimakinsa Shettima kafin zaɓen 2027, an lissafo wasu dalilai da ake ganin hakan zai faru.
Zaben Najeriya
Samu kari