Jihar Edo
Matasan jam'iyyar LP sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da a gaggauta dakatar da Sanata Neda Imasuen kan yadda ya tafiyar da batun Sanata Natasha Akpoti.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.
Sarkin Benin da ke jihar Edo, Oba Ewuare II, ya dakatar da hakimai 67 nan take daga sarautarsu saboda rashin biyayya ga fada da kuma cin amanarta.
Babban limamin Edo, Sheikh Abdulfattah Enabulele ya nuna rashin amincewarsa kan matakin kulle makarantu da wasu gwamnonin Arewa suka dauka saboda azumin Ramadan.
Gwamnatin jihar Edo ta gano wasu gidaje da masu garkuwa da mutane suke boye wadanda suka sace a cikin gari. An rusa gidajen tare da gargadin al'umma.
Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar kama mutum 4 da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki cocin Katolika a jihar Edo, maharan sun yi garkuwa da limami da ɗalibi.
Wani ango, Kelvin Izekor ya kashe matarsa mai suna Success a Edo, bayan ya sare ta da adda. ’Yan sanda sun cafke shi shi, kuma yanzu yana gidan yari ana bincike.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Edo a inuwar jam'iyyar LP, Olumide zakpata ya sanar da rasuwar mahifinsa da kuma kawunsa, ya ce rashinsu ya jijjiga shi.
Rikicin kabilanci tsakanin mazauna garuruwan Gbelemonti da Maidoti a jihar Edo ya jawo mutuwar mutane 7, tare da jikkata 6. ‘Yan sanda da sojoji sun dakile lamarin.
Jihar Edo
Samu kari