Jihar Edo
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya dakatar da shugaban rundunar tsaron jihar kan mummunan kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar.
Bayan kisan ƴan Arewa a jihar Edo, babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi Allah wadai da kisan gilla da aka yi wa wasu mafarauta.
Sarkin Kano, Mai Martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi Allah wadai da kisan 'yan Arewa da aka yi a jihar Edo, yana mai kira ga hukuma ta bi musu hakki.
Bayan kisan wasu ƴan Arewa fiye da 16 a Uromi da ke jihar Edo, a yau Asabar 29 ga watan Maris aka birne wasu daga cikinsu bayan samun gawarwakinsu.
Bayan Peter Obi ya jajanta kan kisan wasu ƴan Arewa a Edo, an taso shi a gaba kan yadda ya yi jajen tare da neman a hukunta masu kisan ƴan jihar.
Ministar al'adun Najeriya Hannatu Musa Musawa ta yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi wa Hausawa 'yan Arewa a jihar Edo. An kashe mutanen ne suna dawowa Arewa.
Kungiyar sanatocin Arewa karkashin Sanata Abdul'aziz Yar'adua ta yi Allah wadai da mummunan kisan da aka yi wa ƴan Arewa a jihar Edo, sun nemi adalci.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi matafiya 'yan Arewa a jihar Edo.
Shugaban Kungiyar Izalah a Najeriya, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya nuna bakin cikinsa kan kisan matafiya a jihar Edo, ya yi kira ga hukumomi da su bincika.
Jihar Edo
Samu kari