Jihar Edo
An bukaci kafa sansanin soji a garin Uromi na jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya ana shirin bikin sallah. sarkin Uromi, Zaiki Anslem Eidenojie II ya nemi hakan.
An aci gaba da jimami kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Bayan aukuwar lamarin, wasu muhimman abubuwa da dama sun faru.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ), ta fitar da bayanai kan kisan gillar da ka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Ta bayyana cewa an shawo kan matsalar.
Tsohon dan takarar gwamnan PDP a Edo, Asue Ighodalo ya shaidawa jama'ar jihar cewa zai daukaka kara bayan kotu ta tabbatar wa da Monday Okpebholo kujerar gwamna.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Edo ya ce PDP ce ta shirya kashe Hausawa a Edo domin jawo rikicin siyasa a jihar da jawo a sanya dokar ta baci kamar Rivers.
Dan sanda a Kaduna mai suna Hadaina Hussaini Dan-Taki ya jawo kansa matsala da ya yi barazanar daukar mataki kan ‘yan Kudu da ke Arewa bayan kashe wasu a Edo
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya yi tattaki zuwa ga iyalan matafiyan da aka kashe a jihar Edo, ta hanyar dukansu da cinna masuw wuta.
Kotun sauraron kararrakin zaɓen gwamnan Edo da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da jam’iyyar AA ta shigar na neman soke zaɓen Gwamna Monday Okpebholo.
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Jihar Edo
Samu kari