Jihar Edo
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ziyarci mataimakin shugaban majalisar dattawa kan kisan da aka yi wa 'yan Arewa. Ya yi masa ta'aziyya kan lamarin.
Direban motar da ta dauko mafarauta 'yan Arewa da aka kashe a jihar Edo ya fadi yadda 'yan sa-kai suka tare su tare da hallaka da dama daga cikinsu.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya kawo ziyara ta musamman ga Abba Kabir Yusuf domin jajanta masa kan kisan gilla da aka yi wa Hausawa a garin Uromi.
Lauya Abba Hikima da sauran lauyoyi da ke kokarin neman hakkin wadanda aka kashe a Edo sun dakatar da shirin zuwa jihar bayan gwamnatin Kano ta kafa kwamiti.
Iyalan Hausawan da aka kashe a Edo sun fadi yadda suka rika kiran gida a waya ana kokarin kashe su. Sun bukaci a musu addu'a a lokacin da suke dawowa gida.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce dole a dauki mataki kan kisan 'yan Arewa da aka yi a Uromi na jihar Edo. Gwamnan ya yi ta'aziyya ga iyalan wadanda aka kashe.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin biyan diyya kan Hausawan da aka kashe a Edo. Abba Kabir ya ce ya yi waya da gwamnan Edo kan lamarin.
Jihar Edo
Samu kari