Delta
Tsohon ministan yada labaran Najeriya, Edwin Clark ya rigamu gidan gaskiya. An ce jagoran Kudu maso Kudu ya rasu yana da shekaru 97 a daren Litinin, 17 ga Fabrairu.
Sanata Ned Nwoko na jihar Delta ya ƙaryata raɗe-radin cewa cikin da jaruma Chike Ike ke ɗauke da shi nasa ne kuma yana shin aurenta, ya ce ba gaskiya ba ne.
Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta fara bincike bayan sojoji da 'yan sanda sun casu da juna a jihar Delta. An raunata 'yan sanda yayin da suka ba hamata iska.
Sojoji sun dawo da injinan jirgi biyu a Borno; sun kashe 'yan ta'adda 75, sun cafke wasu 138. Janar Kangye ya bayyana nasarorin da sojoji suka samu a Neja Delta.
Bayan zargin bokaye a kisan ɗan Majalisa, Sarki Asagba na Asaba, Farfesa Epiphany Azinge, ya haramta ayyukan bokaye mata don dakile yawan laifuffuka.
Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta kama wata mahaifiya tare da wasu mata da suka sayar da jariri dan kwanaki 11. An cucu mahaifiyar inda ka ba ta N600,000.
Sanata Ned Nwoko wanda ya sauya sheƙa zuwa APC ya fara cika baki, ya gargaɗi gwamnan jiharsa ta Delta da ya yi zamansa a PDP kar ya yi gigin sauya sheƙa.
Delta
Samu kari