Delta
Makarantar koyon unguzoma a jihar Delta ta bukaci dalibar da ta yada bidiyon da ake yi wa matar Tinubu wulakanci ta kare kanta ko a hukunta ta kan laifin.
Wasu daliban lafiya sun nuna kin amincewa da karbar matar shugaban kasa, Remi Tinubu a matsayin uwarsu a yankin Neja Delta bayan dakatar da Fubara.
Ministan harkokin jiragen sama da ci gaban sashen, Festus Keyamo, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ba ta da katabus a zabe mai zuwa, wanda zai sa APC ta lashe zabe.
Tsohon dan majalisar wakilai, Nicholas Ossai, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Ossai ya fadi burinsa ga gwamnatin Tinubu.
Mutanen gari a jihar Delta sun hadu sun tunkari 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Delta. An kashe masu garkuwa uku bayan an musu jina jina.
Sanata Nwoko ya fice daga PDP zuwa APC, lamarin da ya jawo aka bukaci kotu ta kwace kujerarsa, sannan ta umarci INEC ta gudanar da sabon zaɓe cikin kwanaki 60.
Sanata Ned Nwoko daga jihar Delta ya yi biris da tayin da Gwamna Sheriff Oborevwori ya yi masa na mota kirar Land Cruiser sa kuma N10m duk wata bayan komawa APC.
'Yan bindiga sun harbi fasto tare da sace mutum 6 a wata cocin jihar Delta. Masu garkuwa ba su tuntubi kowa ba, amma jami’an tsaro na kokarin ceto su.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai sun je ta'aziyya gidan marigayi Edwin Clark.
Delta
Samu kari