Delta
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Delta ta tsige Thomas Onowakpo na jam'iyyar APC daga kujerar sanata mai wakiltan Delta ta kudu.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya naɗa abokin fafatawarsa a zaben gwamna karkashin NNPP da wasu mutane 8 a matsayin masu bada shawara ta musamman.
Gwamnatin jihar Delta ta fito fili ta yi magana kan rahotannin da ke yawa cewa kotu ta ƙwace nasarar da gwamna Sheriff Oborevwori ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Shahararren ɗan daudun nan Idris Okuneye Olanrewaju wanda aka fi sani da Bobrisky, ya yi martani kan kamen 'yan luwadi 100 da jami'an 'yan sandan jihar Delta.
Hukumar yan sanda reshen jihar Delta ta sha alwashin gurfanar da yan luwadin da jami'anta suka damƙe a wani fitaccen Otal a jihar Delta bisa dokar Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta sanar da cewa ta samu nasarar damƙe wasu mutane sama da100 da ake zargin 'yan luwadi ne suna bikin auren jinsi a wani Otal a jihar Delta.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan daba ne sun kai farmaki caji Ofis a yankin ƙaramar hukumar Ethiope ta gabas a jihar Delta, sun kashe ɗan sanda guda ɗaya.
Gwamnan jihar Delta ya fara raba tallafi ga ma'aikata domin rage radaɗi da zafin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi tun a watan Mayu.
Tun dawowar mulkin dimukradiyya a shekarar 1999, gwamnatin Najeriya ta nada ministocin kudi guda takwas da su ka kware ta fannin sanin tattalin arziki a kasar.
Delta
Samu kari