Kotun Kostamare
Yayin da ake shari'a kan wadanda ake zargi da kisan matafiya a Plateau, Babbar kotun Jihar Plateau ta yi zama kan karar da ake bayan kisan masu halartar biki.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar NDLEA ta samu nasarar wargatsa wasu dillalan miyagun kwayoyi a Najeriya, har sun samu zama gidan kaso na shekaru.
Hukumar shari’a ta jihar Neja ta kori alkalai biyu da magatakarda bisa karbar rashawa da aikata laifuffuka, ciki har da sabawa dokokin aikin gwamnati.
Wani magidanci ya kama matarsa a gado sintur tare da wani namiji a ƙasar Zambia, ya ce ya so ba matarsa mamaki ne amma ya taras da abin bakin ciki a gidansa.
Mahaifin yarinyar da ake zargin malamin Musulunci da hallakawa, Ibrahim Lawal ya roki alfarma wurin gwamnan jihar Kwara domin a gaggauta sanya hannu a hukuncin kisa.
Wata kotu a jihar Katsina ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane guda biyu da suka hada da mai gadi da mai dafa abinci bisa kashe tsohon kwamishina Rabe Nasir.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan kishin kasa, Dr. Bolaji Akinyemi ya shigar da 'kara a gaban kotun tarayya kan tsawaita wa'adin shugaban hukumar kwastam.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya yi nasara a kotu bayan ta wanke shi daga zargin hukumar yaki da cin hanci da rashawa.
Wasu daga cikin ma’aikatan fada tara sun shigar da kara a kotu kan korarsa daga gidan fadar Sarki Sanusi II da rusa gidajensu ba tare da izini ba a Kano.
Kotun Kostamare
Samu kari