Kotun Kostamare
Jami'an 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun damke mutane 14 kan zargin yada karyar cewa an sace musu mazakuta, an gurfanar da su a gaban kotu bayan bincike.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda wasu mutum 5 suka yi yunkurin siyar da jariri mai kwanaki 8 a duniya, inda aka tura su magarkama.
Kasar China ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga malamar Musulunci a yankin Uyghur marasa rinjaye a kasar kan zargin tayar da tarzoma da barazana ga tsaron kasar.
Jami'an tsaro sun cafke matasa uku da ake zargin sun yi hayaniya da tayar da hankali a kusa da gidan minista Nyesom Wike a birnin Tarayya, Abuja.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya maka sojin kasar a kotu don neman hakkinsa da aka tauye masa a matsayinsa na dan kasa da iyalansa.
Babbar kotu da ke zamanta a jihar Delta ta ba da belin 'yan luwadi 69 da aka kama su na auren jinsi a jihar a watan da ya gabata kan kudi Naira dubu 500.
Kotun zabe ta soke nasarar wasu daga cikin mambobin majalisar wakilai na jam’iyyar Labour Party. Legit Hausa ta tattaro wasu da za su yi takara a sabon zabe.
Wani magidanci Ojo Olaoye, ya roki wata kotun gargajiya da ke Oja Oba, Mopa a Ibadan, jihar Oyo da ta raba aurensa mai shekaru 51 da matarsa Janet Olaoye.
Kotu ta tasa keyar wani matashi kan satar kodar wani dan jihar Benue ba tare da ya sani ba, tuni ya siyar da kodar a birnin Tarayya Abuja kan makudan kudade.
Kotun Kostamare
Samu kari