Kotun Kostamare
Kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare wani matashi mai suna Abbas Sadiq saboda karya hannun budurwarsa don ta yi waya da wani bayan saka musu rana.
Kotun majistare da ke Kado a birnin Abuja ta daure ma'aikacin JAMB, Emmanuel Odey kan satar kwamfuta da ta kai Naira dubu 350 don biyan kudin haya na gidansa.
'Yan sanda sun gurfanar da wata mata a gaban kotu, Blessing Udoh kan zargin ba wa hukumar bayanan karya kan cewa an yi kisan kai a jihar Legas, kotu ta daure ta
Kotun daukaka kara a birnin Benin na jihar Edo ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin da ya dabaibaye jam’iyyar LP, ta yanke hukunci kan makomar Julius Abure.
Kotun da ke zamanta a birnin Abuja da gurfanar da wani sanannen Fasto mai suna Uche Aigbe kan zargin mallakar bindiga kirar AK-47 a cikin majami'arsa a Abuja.
Jami'an 'yan sanda sun cafke wasu mutane uku da ake zargin sun hallaka jami'in dan sanda a kauyen Konkiyel cikin karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi.
Kotun da ke zamanta a jihar Ogun ta daure ya da kanwa, Gbenga da Funmilayo Elegbede kan zargin satar man goge baki bayan sun fasa shago da satar wasu kaya.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta daure wata mata kan zargin cizon mai musu sulhu yayin da su ke fada, Alkalin kotun ya bukaci ta biya Naira dubu 500 na beli.
Wata mata ta nemi wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara da ta raba aurenta da mijinta saboda ya gaza sauke nauyinta da Allah ya ɗora masa.
Kotun Kostamare
Samu kari