Kotun Kostamare
Wata matar aure uwar yara uku, Rashidat Bashir, ta nemi Kotu a Ilorin ta raba aurenta saboda mijinta ya daina ɗaukar nauyinta da yayansu ga yawan zargi.
Wani magidancin ya ki karbar yaron da tsohuwar matarsa ta haifa, yana ikirarin dan ba nashi bane, sakamakon gwajin asibiti da ya nuna ba ta juna biyu kafin su rabu.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Kawu Sumaila a matsayin sanatan Kano ta kudu da kuma na dan mazabar Tarayya ta Gaya/Ajingi/Albasu a jihar Kano.
Kotun daukaka kara, ta ayyana Hon. Ikenga Imo Ugochinyere Ikeagwuonu, a matsayin sahihin dan majalisa mai wakiltar Ideato ta Arewa da kudu a jihar Imo.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Osogbo, jihar Osun ta yanke wa wasu mutum shida hukuncin shekaru biyar a magarkama kan damfarar tsohon kakakin majalisa kudi.
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
An bayyana yadda wasu mazauna kauye suka yiwa alkali da lauya jina-jina a wani yankin jihar Gombe, kamar yadda ya zo a wani rahoton jaridar da ta shahara a kasa.
A ranar Juma’a, 3 ga watan Nuwamba, kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Sanata Patrick Ifeanyi Ubah a zaben sanata mai wakiltan Anambra ta kudu.
Mrs Ayinle ta roki kotu da ta datse igiyar aurenta kasancewar yanzu babu wata soyayya tsakaninta da mijinta, uwa uba kuma sun kwashe shekaru 2 ba tare da haihuwa ba
Kotun Kostamare
Samu kari