Kotun Kostamare
Wasu lauyoyi sun bai wa hamata iska bayan sun doku tare da fadan bakaken maganganu ga juna a cikin kotun majistare da ke jihar Enugu yayin zaman kotu.
LPPC ta fitar da sunayen duka manyan Lauyoyi 58 da su ka zama SAN, daga ciki akwai Emmanuel Moses Enoidem, Kehinde Olufemi Aina, Nghozi Oleh, Aaron Chile Okoroma.
David Yusuf, wani malamin makarantar sakandiren mata a babban birnin tarayya Abuja ya wati gari a gidan yari bisa tuhumar lakaɗa wa daibarsa dukan tsiya.
Wata kotu da ke Amurka ta daure magidanci daurin shekaru biyu a gidan kaso kan zargin cin zarafin wata mata, an ci tarar Jawad Ansari Dala dubu 40.
Alkalin alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya gargadi sabbin alkalai kan karbar cin hanci da rashawa, ya ce kundin tsarin mulki yafi ra'ayin jama'a komai girmansa.
Jami'an 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun damke mutane 14 kan zargin yada karyar cewa an sace musu mazakuta, an gurfanar da su a gaban kotu bayan bincike.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda wasu mutum 5 suka yi yunkurin siyar da jariri mai kwanaki 8 a duniya, inda aka tura su magarkama.
Kasar China ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga malamar Musulunci a yankin Uyghur marasa rinjaye a kasar kan zargin tayar da tarzoma da barazana ga tsaron kasar.
Jami'an tsaro sun cafke matasa uku da ake zargin sun yi hayaniya da tayar da hankali a kusa da gidan minista Nyesom Wike a birnin Tarayya, Abuja.
Kotun Kostamare
Samu kari