Kotun Kostamare
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
An bayyana yadda wasu mazauna kauye suka yiwa alkali da lauya jina-jina a wani yankin jihar Gombe, kamar yadda ya zo a wani rahoton jaridar da ta shahara a kasa.
A ranar Juma’a, 3 ga watan Nuwamba, kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Sanata Patrick Ifeanyi Ubah a zaben sanata mai wakiltan Anambra ta kudu.
Mrs Ayinle ta roki kotu da ta datse igiyar aurenta kasancewar yanzu babu wata soyayya tsakaninta da mijinta, uwa uba kuma sun kwashe shekaru 2 ba tare da haihuwa ba
Kotun daukaka kara reshen Abuja ta tabbatar da Natasha Akpoti-Uduagan a matsayin sahihiyar yar takarar da ta lashe zaben sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta tsige dan majalisar jam’iyyar PDP, Destiny Enabulele, wanda ke wakiltar mazabar Ovia ta kudu maso yamma a jihar Edo.
Majalisar Dattawa a yau Laraba 25 ga watan Oktoba ta rantsar da Amos Yohanna na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya maye gurbin Sanata Elisha Abbo na jam'iyyar APC.
Kotu ta jefa wani magidanci mai suna Gambo Adamu a magarkama bayan ya damfari surukarsa kudi naira miliyan 5 da nufin kulla aurenta da tsohon shugaban kasa Buhari.
Wata kotu a Minna, jihar Neja, ta yanke wa wasu matasa biyar hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari bayan ta kama su da laifin tono kan wani mutum don kudin asiri.
Kotun Kostamare
Samu kari