![Fankon kundin kasafin kudi Tinubu ya gabatarwa yan majalisa? Daga karshe gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/41a33584d5b4016d.jpeg?v=1)
Ado Doguwa
![Fankon kundin kasafin kudi Tinubu ya gabatarwa yan majalisa? Daga karshe gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/41a33584d5b4016d.jpeg?v=1)
!["Akwai kotun Allah": Martanin jama'a bayan kotu ta yanke hukunci a shari'ar Abba da Ado Doguwa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bfca56899bf8a9a0.jpeg?v=1)
![Kotun ta yi hukunci kan shari'ar Abba Kabir da Ado Doguwa, ta umarci biyan diyyar miliyan 25](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bfca56899bf8a9a0.jpeg?v=1)
!["Cin zabe sai an hada da rauhanai" Shehu Sani ya yi wa Doguwa martani](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3dd958952d9ab052.jpeg?v=1)
![Zaben Kano: Yawan kuri'u ba shi ne kadai alamar nasara a zabe ba, cewar Doguwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bfca56899bf8a9a0.jpeg?v=1)
![Kano: Doguwa Ya Yi Wuji-wuji da Yaron Kwankwaso a Kotun Zabe, Alkali Ya Yi Martani](https://cdn.legit.ng/images/360x203/41f123e4f8e2a234.jpeg?v=1)
![Bidiyon Dala: Kungiya Ta Tada Jijiyar Wuya, Ta Ce Bai Kamata Tinubu Ya Ba Ganduje Da Doguwa Mukamai Ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e5f75a21b9d0f055.jpeg?v=1)
Kungiyar C3GR ta bukaci Shugaba Tinubu da kakakin majalisa, Abbas Tajudden da kada su ba wa Abdullahi Ganduje da Ado Doguwa mukamai saboda zargin da ke kansu.
![Kotu Ta Dage Sauraron Karar Doguwa Da Gwamnatin Jihar Kano Kan Muhimmin Dalili 1 Rak](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ccacde4191950f10.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja ta ɗage sauraron ƙarar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa bisa zargin kisan kai da ake masa.
![Kotu Ta Dakatar Da Gwamnatin Jihar Kano Daga Sake Cafke Doguwa Bisa Zargin Kisan Kai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ccacde4191950f10.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta dakatar da gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga sake cafke Doguwa bisa zargin kisan kai.
![Majalisa Ta 10: Doguwa Ya Roƙi Yan Majalisu Dangane Da Zaben Da Ke Tafe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/be59778a9dde7d82.jpeg?v=1)
Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ya roki mambobin majalisar da ke takara kan su janyewa Tajuddeen Abbas takararsu domin a samu.
![Zargin Kisan Kai: Abba Gida-Gida Ya Sha Alwashin Sake Gurfanar Da Doguwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cd5a0e5ac5007892.jpeg?v=1)
Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf(wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida ya sha alwashin sake bude shari’ar kisan kai da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa.
![Yanzu Yanzu: Gwamnatin Kano Ta Wanke Doguwa Daga Zargin Kisan Kai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97aa907d75bbb2dd.jpeg?v=1)
Ma'aikatar shari'a ta jihar Kano ta ce binciken da ta gudanar kan tuhumar da ake yi wa Alhassan Doguwa kan laifin kisan, ya nuna cewa ba a same shi da laifi ba.
![Tsugunne Ba Ta Kare Ba: 'Yan Sanda Sun Gabatar Da Muhimman Bayanai Kan Tuhumar Alhassan Doguwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b19a581876252802.jpeg?v=1)
Ƴan sanda a jihar Kano, sun gabatar da rahoton bayanai kan zargin da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa, na laifin kisan kai. An mika takardun ofishi Antoni Janar.
![Doguwa, ‘Yan APC 2 Sun Hakura da Kujerar Majalisa, Sun Ayyana ‘Dan Takararsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1bb7130f5c8cee47.jpeg?v=1)
Takarar Majalisa ta canza domin Alhassan Ado Doguwa ya koma goyon bayan Tajuddeen Abbas. Doguwa ya fasa neman takara a majalisa tun da jam’iyya ta raba gardama.
!["Ba Ni Da Laifa Sai Kotu Ta Tabbatar": Tuhumar Kisa Da Ake Min Ba Zai Hana Ni Neman Mukami Ba, Ado Doguwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/044e4f115a5096f2.jpeg?v=1)
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Najeriya Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa zarge-zargen da ake mi shi na kisan kai ba za su hana shi riƙe muƙami ba
Ado Doguwa
Samu kari