
Dan takara







Farfesa Bem Angwe ya fitar da sanarwa na musamman cewa ya hakura jam’iyyar NNPP. Mummunan sabani ya jawo babban jagora a NNPP ya fice daga jam’iyyar kayan dadi.

Abba Kabir Yusuf ya je kotun daukaka kara da nufin a ki karbar hukuncin shari’ar zaben Gwamnan 2023. Ana fafatawa a kotu tsakanin Nasir Yusuf Gawuna da NNPP

Duk tulin kuri'un da LP ta samu a Ojo a zaben 'dan majalisa sun tashi a banza. Kotun sauraron karar zaben Legas tayi hukuncin da bai yi wa 'yan adawa dadi ba.

Mun kawo tsofaffin Gwamnoni, Sanatoci ko Ministoci da su ka yi takara, kuma su ka lashe zabensu ko kuwa yaran manyan daza a ba mukamai a gwamnatocin kasar nan.

Jerin wasu da su ka gamu da irin bakin cikin Maryam Shetty a tarihin Najeriya. A 2023, akwai ‘dan takaran da ya ga haka, an yi haka a zaben Gwamnan Kogi a 2015.

‘Dan Takarar Gwamna ya dauki hujjoji 8000 a Ghana Must Go zuwa kotun zaben 2023. Ladi Adebutu ya isa kotun sauraron kararrakin zaben Jihar da shaidu barkatai.

Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023

Godswill Akpabio ya yi kokarin wanke kan shi daga zargin taba asusun gwamnati wajen kamfe. Daga baya dole Sanatan ya bayyana inda wadannan kudi su ka fito.

Lauyan APM ya ki janye kararsa a kotun zaben 2023. Jam’iyyar APM ta ce Kashim Shettima ya saba doka, ya shiga takara biyu, APC ta nemi Alkalai su kora karar.
Dan takara
Samu kari