Dan takara
Jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu ya bayyana cewa Peter Obi ya taba kin amincewa da shawararsa ta hada kai da Atiku, yana mai cewa ya fi shi farin jini a siyasa.
Jam’iyyar NDC da takarar haɗin gwiwar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na fuskantar turjiya daga wasu shugabanni da masu zaɓe a Arewacin Najeriya.
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Mai fashin baki a siyasa, Sola Kuti ya bayyana cewa matsalar Najeriya ta fi karfin mutum guda, yana mai cewa tsarin siyasa ne babban kalubalen da ke hana ci gaba.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma ya bukaci mambobin APC a Imo su haɗa kai bayan zaɓen fidda gwani, yana mai jaddada fifita muradun jam’iyya sama da na kai.
Wani tsohon ɗan takarar sanata a jam'iyyar LP a Gombe ta Arewa, Ibrahim Adamu Usmanya fice daga cikinta inda ya nuna goyon baya ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami.
Dan takarar shugaban ƙasa, Seyi Makinde ya ce manufar neman takararsa ba ta samo asali daga son rai ba, sai dai daga buƙatar sake gina amincewar jama'a.
Tsohon gwamnan Anambra, Mista Peter Obi ya bayyana cewa Rabiu Musa Kwankwaso ba zai zama "dan kallo" ba idan NDC ta lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya godiya da nuna jin dadi bayan nasarar samun tikitin takarar mataimakin shgaban kasa a jam'iyyar NDC.
Dan takara
Samu kari