Dan takara
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bayyana cewa ba za ta goyi bayan kowane dan takarar shugaban kasa ba a 2027, amma za ta tattauna da su kan tsaro, talauci, da ilimi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa ba zai janye daga tseren shugaban kasa na 2027 ba, yana zargin APC da fadar da tsoma baki.
Majalisar wakilai ta ayyana kudin kamfen da 'yan takarar shugaban kasa, gwamna, Sanatoci, 'yan majalisar wakilai, ciyamomi da kansiloli za su iya kashewa a zabe.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Dr. Nicholas Felix, ya raba man fetur kyauta ga mazauna karamar hukumar Oredo, Jihar Edo, a ranar Litinin.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya karyata jita-jitar da ke yaduwa cewa Atiku Abubakar, na shirin karɓe tikitin a ADC.
Yayin da ake hasashen Goodluck Jonathan zai nemi takara a 2027, tsohon dan majalisar tarayya kuma jigon jam’iyyar APC, Isra’el Sunny-Goli, ya gargade shi kan haka.
Bayan yada jita-jitar cewa akwai alaka tsakanin Bola Tinubu da sabon shugaban INEC, Lauya, Babatunde Ogala ya karyata cewa yana cikin tawagar lauyoyin shugaban kasa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Boris Jedidiah daga kasar Kamaru ya ce Bola Tinubu zai sake lashe zaben shugaban ƙasa a 2027.
Kungiya a Arewacin Najeriya da ke goyon bayan jam'iyyar PDP ta ce babu ja da baya kan marawa tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan baya a zaben 2027
Dan takara
Samu kari