Dan takara
Babban Alkalin Kotun Tarayya ya mayar da karar da Nafiu Bala ya shigar kan shugabancin ADC zuwa wani sabon alkali domin ci gaba da sauraron shari'ar.
Ahmed Galadima Aminu ne kadai ya samu tikitin takarar gwamna ƙarƙashin jam'iyyar APC bayan mukarraban Bola Tinubu bakwai sun yi murabus domin yin takara.
Dan takarar shugabancin Najeriya na AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai yi amfani da jiragen drones a matsayin Ministan Tsaro idan ya lashe 2027.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya samu jimillar kuri’u 1,846,370 a zaben fitar da gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a fadin Najeriya.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Isa Ali Pantami, ya zama dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a Gombe bayan tabbatar da shi ba tare da hamayya ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na ADC a Gombe da kuri’u 139,334 bayan kayar da abokan hamayyarsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 915,840 a zaben fidda gwani na APC a Kano da Borno gabanin babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Wani malamin duba, Satguru Maharaj Ji ya gargadi tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Dan takara
Samu kari