Dan takara
Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito fili ya musanta jita-jitar cewa ya ƙulla yarjejeniyar siyasa da ADC domin murƙushe jam’iyyar APC a zaɓen da aka kammala.
Za a ji yadda Ademola Adeleke ya ci kwa-kwa kafin ya samu tazarce bayan barin PDP a 2025, a karshe an birne barakar Accord, ya tsaya takara ya ci zabe a Agusta 2026.
Babafemi Ojudu ya yi rubutu kan abin da ya sa karfin jam’iyya bai yi tasiri a zaben Osun ba. Ya fadi yadda aka yaki Rauf Aregbesola ta ciki da waje.
APC ta tara manya a Osun amma haka Ademola Adeleke ya ci zabe. A cikin wadanda aka dankara da kasa har da sanatan da ya ce a ‘kashe’ ‘yan jam’iyyar Accord a Osun.
Rahoton nan ya yi nazarin irin yadda ayyuakan Gwamna Ademola Adeleke da dabarun siyasarsa da rikicin APC suka taka rawar gani wajen kashin Bola Oyebamiji a Osun.
Ƴan siyasan da zuri'ar Adeleke ta haifar a tarihin Najeriya shi ne abin da rahoton nan ya kawo. Kafin yanzu, mahaifin gwamna mai-ci da yayansa duk sun yi siyasa.
Samaila Abdu Sulaiman ya waiwayi talakawan mazabarsa, ya yi rabon miliyoyin kudi ga mata da dattawa. Dujjiman Zazzau ya kashe miliyoyin daf da za a fara kamfe.
Ana magana ne kan zaben gwamnan jihar Osun da 'yan takara 15 ke gaba da juna, karkashin manyan 'yan takara uku: Ademola Adeleke da Bola Oyebamiji da Najeem Saleem.
Jamilu Gwamna ya ce magoya baya a akwatun zabe ke yanke hukuncin zabe, ba dandamali na sada zumunta ba. Nasara a zabe tana samuwa ne kawai ta hanyar kuri'u a Gombe.
Dan takara
Samu kari