Dan takara
Sarakunan gargajiya a Jihar Yobe sun nuna cikakken goyon bayansu ga takarar Alhaji Baba Malam Wali na gwamna, gami da amincewa da tazarcen Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Donald Duke, ya soki tsarin mulkin Nijeriya na yanzu, inda ya bayyana cewa al'umar ƙasar sun fi samun sauƙin rayuwa da kariya a shekarar 1999 fiye da yanzu.
Daga gwamnoni har ministoci a yau, rahoton nan ya bibiyi tarihi tun zaben 2015, ya tuno da ‘yan siyasar da aka taba ji sun yi irin wadannan maganganu na barazana.
Jam'iyyar ADC ta kaddamar da kwamitin sasanta mambobi da whimfida zaman lafiya na kasa a birnin Abuja domin warware sabanin da ya bijiro bayan zabukan fitar da gwani
NDC ta yi watsi da jerin sunayen 'yan takarar jihar Anambra da INEC ta wallafa, tana mai zargin cewa an shigar da su ne ta bayan fage ba tare da amincewarta ba.
Alkali Inyang Ekwo ya gargadi lauyoyi kan tattauna karar da Atiku ya shigar na zargin takardun NYSC na Bola Tinubu da ke gaban kotu a shafukan sada zumunta.
Jamilu Yusuf Zarewa ya yi wa malamai wa'azi gabanin zaben 2027. Nasihar za ta taba malamai masu zake wa wajen tallar Tinubu/Shettima da masu sha’awar shiga siyasa
Za a ji yadda aka jagoranci kwamitin yakin zaben shugaban kasa daga Iyorchia Ayu a 1999, Simon Lalong, Ahmadu Ali, Adamu Ciroma, Olabode George zuwa Rotimi Amaechi.
Dan takarar gwamna na ADC a Adamawa, Suleiman Omar, ya bukaci Atiku Abubakar ya daina tsoma baki, yana mai cewa batun sauya sunansa na gaban kotu.
Dan takara
Samu kari