!["Babu ɗan takara ko jam'iyya da za su gyara Najeriya", Dan takarar shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43c35e1f286b5a93.jpeg?v=1)
Dan takara
!["Babu ɗan takara ko jam'iyya da za su gyara Najeriya", Dan takarar shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43c35e1f286b5a93.jpeg?v=1)
![Shugaban APC, Ganduje ya caccaki jiga-jigan NNPP, ya faɗi tuggun da aka 'shirya' masa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a3f5cdb3e5bd8e28.jpeg?v=1)
![Tsohon dan takarar shugaban kasa ya fice daga jam'iyyar PDP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c3cb2e188edc5759.jpeg?v=1)
![Ondo: Ƙanin tsohon gwamna ya samu tikitin takara, zai gyara jihar a shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0846a9c250b1a8ba.jpeg?v=1)
![Ondo 2024: Wanene zai lashe zaben fidda gwanin kujerar gwamna a jam'iyyar PDP?](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0e5f63a20daa08d2.jpeg?v=1)
![Zaɓen Bayelsa: Kotu ta tanadi hukunci kan sahihancin nasarar gwamnan PDP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/11ce66f3fe72d522.jpeg?v=1)
![Rikicin gida: Matashi ya bar PDP saboda gaza ladabtar da mutum 2 da suka ci amana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/74b817ec356037bc.jpeg?v=1)
Aliyu Kwarbai ya bar PDP bayan an ki daukar mataki kan Nyesom Wike. Matashin ‘dan siyasa ya yi watsi da jam’iyyar da ya dade yana goyon baya a jihar Kaduna.
![Jihohi 5 da mulkinsu bai taba barin hannun jam’iyyar PDP ba a tsawon shekara 25](https://cdn.legit.ng/images/190x107/63a60ecfe2765282.jpeg?v=1)
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
![Uban jami'yyar NNPP ya fadi cin dunduniyar da Kwankwaso yake masa, ya yi masa gori](https://cdn.legit.ng/images/190x107/157c3b47ecdb8536.jpeg?v=1)
Wanda ya assasa jami'yyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya koka kan yadda Sanata Rabiu Kwankwaso ke neman kwace ragamar jami'yyar bayan wahalar da ya sha.
![Zaben fitar da gwani: An aike da saƙo mara daɗi ga Shugaba Tinubu kan gwamnan APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6155280c5d5a10c4.jpeg?v=1)
Wasu manyan jagororin APC mai mulki a jihar Ondo sun zargi Gwamna Aiyedatiwa da buga katunan zama mamban jam'iyya na bogi domin maguɗin zaben fitar da gwani.
![Jam'iyyar adawa ta faɗi wanda za ta ba tikitin takara domin ya kayar da Tinubu a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a697c1a46e06919f.jpeg?v=1)
Daya daga cikin manyan jam'iyyun adawa a Najeriya, Labour Party, ta fara shawawarin sake keɓe tikitin takarar shugaban ƙasa ga Peter Obi, jagoranta na ƙasa.
![Bassirou Faye: Abubuwa 6 da ya kamata ku sani kan sabon shugaban Senegal mai jiran gado](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa6486bca8f94b61.jpeg?v=1)
An sanar da Bassirou Diomaye Faye wanda ya lashe zaben kasar Senegal inda ya kafa tarihi a matsayin matashi mafi karancin shekaru a zaben da aka gudanar.
![Zaben Senegal: Dan shekara 44, Bassirou Faye, ya kafa tarihi a siyasar Afrika](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa6486bca8f94b61.jpeg?v=1)
Dan siyasar Senegal mai shekaru 44, Bassirou Diomaye Faye, ya zama zababben shugaban kasa mafi karancin shekaru a nahiyar Afirka. Ya samu kuri'u mafi rinjaye.
![Gwamnan APC ya sake cin karo da babbar matsala kan takarar da yake nema karo na 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
Yayin da ake ta shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Ondo, Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya sake gamuwa da cikas bayan jigon APC ya gargade shi kan sake tsayawa takara.
![Bello El-Rufai ya bayyana adadin miliyoyin da mahaifinsa ya ba shi da ya fito takara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe1020ca56e50207.jpeg?v=1)
Muhammad Bello El-Rufai ya yi bayanin gudumuwar da Malam Nasir El-Rufai ya ba shi da kamfe, ya ce N5m El-Rufai ya ba shi a matsayin gudumuwa lokacin yakin zaben 2023
Dan takara
Samu kari