Dan takara
Peter Obi ya bayyana cewa a shirye yake ya mutu saboda Najeriya, yana mai cewa shugabanci na gaskiya na buƙatar sadaukarwa wajen magance matsalar tsaro.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta rasa wasu daga cikin fitaccen sanatoci a majalisar dattawa, wadanda suka koma jam'iyyun adawa bayan ya gaza samun tikitin takara.
Dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ya ce zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaban kasa, yana cewa bai kamata a hukunta magana ko suka ba a siyasa.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya roƙi shugabannin APC su yi adalci wajen fitar da jerin 'yan takarar ƙarshe domin kwantar da hankalin 'yan majalisa.
Jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu ya bayyana cewa Peter Obi ya taba kin amincewa da shawararsa ta hada kai da Atiku, yana mai cewa ya fi shi farin jini a siyasa.
Jam’iyyar NDC da takarar haɗin gwiwar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na fuskantar turjiya daga wasu shugabanni da masu zaɓe a Arewacin Najeriya.
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Mai fashin baki a siyasa, Sola Kuti ya bayyana cewa matsalar Najeriya ta fi karfin mutum guda, yana mai cewa tsarin siyasa ne babban kalubalen da ke hana ci gaba.
Dan takara
Samu kari