Dan takara
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
Yayin da shirin haɗaka ta ke kara karfafa, mun samu rahoton cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bar PDP da ya shafe shekaru cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce yana goyon bayan shugabancin Kudu a 2027, yana mai cewa yankin ya kamata ya kammala shekaru takwas.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya kai ziyara wajen Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun a Rigachikun da ke jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yiwuwar sake tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027 yayin da ya karɓi wata tawaga a Abuja.
Yayin da ake shirin zaben 2027, ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu zai nemi takarar gwamna domin bunkasa siyasarsa a jihar Oyo game da zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar yan adawa ta shirya sanar da jam'iyyar ADC a matsayin wacce za a hadu a cikinta domin korar Bola Tinubu daga ofis.
Shugabannin bangarori biyu na NNPP a Kano sun yi gargadi kan rade-radin cewa ana son ba Rabiu Kwankwaso muƙamin mataimakin shugaban kasa a Najeriya.
Yayin da ake ranar dimukraɗiyya a kowace ranar 12 ga watan Yuni, dan marigayi MKO Abiola ya bayyana yadda Janar Ibrahim Babangida ya roke su gafara.
Dan takara
Samu kari