Dan takara
A labarin nan, za a ji cewa jigo a APC, Sunny Moniedafe ya bayyana takaici a kan yadda jam'iyya mai mulki ke dab da ruguje wa idan ba a ɗauki mataki ba.
Tsohon Sanata a Kaduna, Shehu Sani ya yi magana kan zaɓen 2027 duk da mutuwar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kuma nasarar Bola Tinubu.
Kamar yadda ya saba, fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya tura gargadi ga Shugaba Bola Tinubu game da wasu yan Arewa saboda zaɓen shekarar 2027.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
Yayin da shirin haɗaka ta ke kara karfafa, mun samu rahoton cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bar PDP da ya shafe shekaru cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce yana goyon bayan shugabancin Kudu a 2027, yana mai cewa yankin ya kamata ya kammala shekaru takwas.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya kai ziyara wajen Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun a Rigachikun da ke jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yiwuwar sake tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027 yayin da ya karɓi wata tawaga a Abuja.
Yayin da ake shirin zaben 2027, ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu zai nemi takarar gwamna domin bunkasa siyasarsa a jihar Oyo game da zabe mai zuwa.
Dan takara
Samu kari