Dan takara
Za a ji Pratt Tunde ya kai karar hukumar INEC da jam’iyyar NDC gaban kotu sakamakon zargin sauya sunansa a asirce bayan ya lashe zaben fitar da gwani.
APC ta lashe dukkan kujeru 13 na shugabannin kananan hukumomi da kansiloli 171 a Ebonyi. Dan ministan ayyuka, Osborn Umahi shi ma ya samu kujera.
Shigar da sunan Betta Edu da sauran mutane a majalisar kamfen din Bola Tinubu ya haddasa muhawara da korafi a tsakanin yan Najeriya da yan jam'iyyar APC.
Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
Jam'iyyar APC ta kafa majalisar yakin neman zaben shugaban kasa, inda Bola Tinubu ke jagoranta, Abdulaziz Yari a matsayin DG, Hope Uzodimma kuma Sakatare.
APC da Accord sun kashe kudi sama da ₦100bn a zaben gwamnan Osun, wanda ya wuce ka'idar doka. Jam'iyyun sun kashe kudin ne wajen siyan kuri'u da sauran al'amura.
Rochas Okorocha ya shigar da ƙara kotun tarayya don a soke takarar Hope Uzodimma saboda dokar ƙasa ta hana gwamna mai ci riƙe wani muƙamin ko tsayawa takara ana ofis
Atiku Abubakar, ya bayyana sabon tsarin tallafin mai wanda yake goyon baya. Wannan sabon tsari yana nufin rage radadin matsalolin tattalin arziki.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Tinubu zai fadi zaben 2027 idan aka yi sahihin zabe. Shugaban PRP na kasa ya ce APC na fuskantar kalubale mai karfi gabanin zaben badi.
Dan takara
Samu kari