Babban bankin Najeriya CBN
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya shawarci 'yan Najeriya da su mai da hankali su yiwa Buhari uzuri kan halin da ake ciki na karancin sabbin Naira.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Wasu masu POS a sassan jihar Jigawa sun mika godiya ga babban bankin Najeriya, CBN, saboda bullo da wani tsari na basu N500,000 a duk rana maimakon N20,0000.
Wani matashi dan Najeriya ya hadda yar dirama a gaban ATM yayin da ya isa wajen da katifa, tukunyar gas, matashi da tukunyarsa na girki. Ya baje tamkar a gida.
An harbe mutum daya yayin wata arangama tsakanin yan daba da jami’an tsaro a garin Ibadan, jihar Oyo. Mazauna jihar na zanga-zanga kan karancin mai da Naira.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laifuka masu alaka ta bankado wani banki da ya boye damin sabbin kudi a cikin akwatin bankin yayinda ake wahala a kasar.
Yayin da ake ci gaba da fama da karancin takardun kudi a kasar, gwamnatin jihar Kaduna ta umurci asibitocin gwamnati da su dunga karbar 'transfer' daga jama'a.
Nyesom Wike, gwamnan Ribas ta fada wa Shugaba Buhari cewa yana masa fatan alheri tare da gamawa lafiya amma karancin sabbin naira ba alheri bane ga talakawa.
Sanata ya bayyana bukatar shugaban kasa Buhari da ya gaggauta kawo karshen karancin sabbin Naira da 'yan kasar ke fuskanta a yanzu. Ya bayyana ta yaya za ayi.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari