Jihar Borno
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin kammala gina makarantun koyon addini da Larabci guda 27 a fadin jihar kafin saukar Gwamna Zulum. Akwai makarantu 8 a jihar.
An kashe 'yan ta'addan Boko Haram da dama a jihar Borno yayin da suka kaure da fada tsakaninsu da 'yan ta'addan ISWAP da ke yaki tare dasu a yankin na Borno.
Gwamnonin jihohi 19 na Arewa sun shiga wata ganawa a jihar Kaduna don tattauna batun tsaro da tattalin arzikin shiyyar. Sai dai akwai gwamnoni 6 da ba su halarta ba.
Gobara ta tashi a ofishin gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, a yau Talata, 12 ga watan Disamba. Yanzu haka yan kwana-kwana na nan suna kokarin kashewa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa wadanda su ka mutu a harin bam a Kaduna sun mutu su na masu karanta kalmar shahada inda ya ce zai tallafa musu.
Bayan kai harin bam a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, Legit ta tattaro muku jerin hare-haren kuskure da ya yi ajalin mutane 416.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta samu nasarar kwance wani bam da aka da s aa kofar shiga jami'ar Maiduguri (UNIMAID). Ba a samu rauni ko asarar rai ba.
Wasu mayaƙan ISWAP huɗu sun bakunci lahira yayin da bam ɗin da suna ɗana wa sojoji tarko da shi ya tashi da su ranar Laraba da ta gabata a jihar Borno.
Babbar kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar mai taimakon Boko Haram da kuma hukumar DSS inda alkali ya kori karar kan saba ka'idar kotuna a kasar.
Jihar Borno
Samu kari