
Ayyuka mafi kyawu a Najeriya







Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazak, ya ɗauki matakan saukaka wa ma'aikatan jiharsa bayan tashin farashin litar mai, ya ce kowa zai rika aikin kwana 3 a mako.

A jiya ne aka ji Gwamnatin tarayya ta bada sabuwar kwangilar titin N90bn daf da Bola Tinubu zai hau mulki. Aikin fadada titin Akure/Ado-Ekiti da zai ci N90bn.

Lauyoyin Abba Kyari ba su yi nasara wajen nema masa beli a babban kotun daukaka kara ba. Alkalan sun gamsu da hukuncin Kotun tarayya da ta ce a rike 'dan sandan

Ma'aikatan bankuna a Najeriya sun yi barazanar janye aikinsu saboda yawaitar hare-haren da ake kai masu wanda ya samo asali daga wahalar karancin sabbin naira.

Wani jarumin matashi a jihar Legas ya lashe gasar cin Suya da kamfanin Sooya Bristo ya shiryawa matasa a unguwar Lekki ta jiha Legas ranar Lahadin da ya gabata.

A wani mataki na karfafawa mata gwiwa da rage talauci, gwamnatin jihar Jigawa ta kaddamar da rabawa mata akuyoyi 4,050 wanda shine karo na uku a tsarin. Da ya k

Wani abu mai kama da wasan kwaikwayo ya faru yau Laraba a fadar gwamnatin jihar Kuros Riba, gwamna Ayade ya hana ma'aikatan da suka makara shiga Ofisoshin su.

Matakin gwamnan jihar Osun mai barin gado na jam'iyyar APC, Oyetola, ja ɗaukar sabbin malamai 1,500 bai yi wa zababben gwamna mai jiran gado Adeleke, daɗi ba.

Hukumar shige da fice ta kasa NIS ta ce nan ba da jimawa ba idan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince, zata ɗauki sabbin jami'ai 5,000 don inganta aiki.
Ayyuka mafi kyawu a Najeriya
Samu kari