Bayelsa
Jihohi 6 da suka hada da Akwa Ibom, Bayelsa, Delta, Enugu, Ribas da Taraba na karkashin mulkin PDP tun 1999 ba tare da jama'a sun sauya jam'iyyar da suke zabe ba.
Jam'iyyar PDP, reshen jihar Bayelsa, ta shaida cewa za ta marawa Shugaba Bola Tinubu na APC baya a zaben 2027 da ke gabatowa. PDP ta nemi Gwamna Diri ya bi bayansu.
Wasu da ba a san su waye ba sun yi harbe harbe wajen taron nuna goyon baya ga ministan Abuja, Nyesom Wike. Tun farko dama gwamnati ta hana taron.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan jami'an tsaro na hukumar NSCDC a jihar Bayelsa. 'Yan bindigan sun hallaka jami'i daya tare da raunata wasu.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci ruwan sama da iska mai karfi a wasu jihohin Najeriya daga ranar Laraba, 9 zuwa Juma'a, 11 ga watan Afrilu.
Mutane 2 sun rasu, wasu 13 sun nutse a ruwa yayin da jirgin fasinja ya yi taho mu gama da jirgin kamun kifi a jihar Bayelsa ranar Talata da ta gabata.
Rashin wutar lantarki ya shafi Bayelsa da Rivers, inda mutane ke fama da wahala sakamakon lalata turakun wuta na layin Owerri-Ahoada da ke ba jihohin wuta.
Sanata Henry Seriake Dickson ya jagoranci wasu sanatoci daga jam’iyyun hamayya kai ziyara gidan Natasha Akpoti-Uduaghan bayan dakatar da ita daga majalisa.
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
Bayelsa
Samu kari