Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya taya gwamna Siminalayi Fubara da Kefas murnar samun nasara a kotun kolin Najeriya yau Alhamis.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya yi Allah wadai da kashe-kashen da aka yi a jihar Filato yayin da ya aika muhimmain sako ga hukumomin tsaro.
Atiku Abubakar, ya kalubalanci Bola Tinubu a kan bashin $3.3bn da aka karbo. Tun farko yana son jin bashin ya shiga cikin tsarin kudin da aka amince a majalisa?
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karasa kotu da wata daga cikin Masu ba Muhammadu Buhari shawara, ya yi karar ta da laifin ci masa mutunci.
Tsohon hadimin Atiku Abubakar kuma dan takarar gwamna a Ogun, Otunba Segun Sowumi ya maka jami'yyar PDP da shugabanninta a kotu kan saba dokar jami'yyar.
Tsohon mai magana da yawun bakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na dan takarar jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya fadi dalilinsa na ziyartar Buhari.
Na hannun daman Atiku Abubakar, Segun Showunmi, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Ogun ya kai wa Muhammadu Buhari, tsohon shugaban Najeriya ziyara.
Mai magana da yawun bakin Atiku Abubakar a 2019, Segun Showunmi ya nuna zai dauki mataki domin ba zai juri yadda abubuwa suke cigaba da tafiya a PDP ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro ta yan bindiga da masu garkuwa da mutane da ta addabi ƙasar nan.
Atiku Abubakar
Samu kari