Atiku Abubakar
Dan kwamitin amintattu na NNPP, Buba Galadima ya ce shi da Kwankwaso ba za su shiga hadakar su Atiku a ADC ba, ya ce kowa ya kafa jam'iyyarsa kawai.
Zainab Buba Galadima ta Bola Tinubu zai fuskanci babban kalubale a Arewa a zaben 2027. Ta ce mutane da yawa ba za su zabe shi ba, zai samu kuri'a kashi 30 kawai.
Dauda Kahutu Rarara ya ce hadakar 'yan adawa ba za ta iya kayar da Bola Tinubu a 2027 ba. Rarara ya ce shi ma zai iya kayar da Atiku, El-Rufa'i da Ameachi a zabe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yiwuwar sake tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027 yayin da ya karɓi wata tawaga a Abuja.
Tsohon shugaban jam’iyyar ADC, Ralph Nwosu, ya ce akwai jiga-jigai bakwai a Najeriya daga kawancen adawa na da sha’awar takarar shugaban kasa a 2027.
A labarai nan, za a ji cewa jagororin ADC da aka fara yunkurin amfani da ita wajen tabbatar da an kori APC daga mulkin Najeriya na da yaran da ke jam'iyya mai mulki.
Yayin da shirye-shiryen tunkarar 2027 ke kara kankama, ana ganin manyan kusoshin haɗaka 3, Atiku, Abubakar, Peter Obi da Amaechi na iya kawo tangarɗa.
Shugaban jam'iyyar ADC a jihar Zamafara, Kabiru Garba ya bayyana cewa za su karbi gwamna Dauda Lawal idan ya sauya sheka daga PDP. Ya ce SDP na kara karbuwa a jihar
Jam'iyyar PDP na ƙara fuskantar rugujewa yayin da tsohon shugaban kwamitin sulun jam'iyya, AVM Shehu ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar haɗaka watau ADC.
Atiku Abubakar
Samu kari