Arewa
Yayin da ake murna bayan daliba 'yar Gombe ta samu nasarar lashe gasar musabaka ta duniya, Pantami ya gwangwaje ta da kyautar mota da kuma tallafin karatu.
Duk da cece-kuce da matakin kotu kan rusau da Gwamna Abba Kabir ya yi, gwamnatin ta sake kafa kwamitin don ci gaba da daukar matakai kan masu saba ka'ida a jihar.
Yan sanda da haɗin guiwar sojojin Najeriya sun tari ƴan bindigan da suka sato fasinjoji a jihar Kogi, sun kwato mutane 16 da suka yi garkuwa da su.
Gwamna Muhammad Yahaya na jihar Gombe ya nuna farin cikinsa da nasarar matashiya Hajara Ibrahim daga jihar a gasar musabaka ta duniya da aka yi a Jordan.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi jami’an SSO da aka dauka don kula da ingancin ilimi a jihar kan kula da ayyukansu inda aka musu barazana kan alawus.
Bayan kalaman wani malamin addini kan Remi Tinubu, wata kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Think Tank ta yi martani inda ta bukaci a hukunta malamin.
Sanatocin Arewacin Najeriya sun yi martani bayan da suka samu labarin ECOWAS ta dage takunkumin da ta daura kan jamhuriyar Nijar mai makwabtaka da Najeriya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta musanta bidiyon da ke yawo yana nuna cewa wasu mutane sun kwashi kayan abinci daga wata tirela a jihar Katsina.
Halin kunci a Najeriya ya fara sauya salo yayin da wasu matasa suka fito zanga-zanga a jihar Borno tare da yin barazanar shiga kungiyar Boko Haram.
Arewa
Samu kari