Arewa
Yayin da ake ci gaba da binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, babban ɗansa, Abdul'aziz Ganduje ya ziyarci ofishin yaki da cin hanci a jihar.
Allah ya yi wa tsohon sanatam jihar Kwara, Rafiu Adebayo Ibrahim rasuwa bayan fama da gajeruwar rashin lafiya yana da shekaru 57 a duniyam Gwamna ya yi ta'aziyya.
Yayin da hukumar EFCC ta zagaye gidan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, Gwamna Usman Ododo na jihar ya yi nasarar sulalewa da mai gidan nasa.
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Yayin da ake jimamin rasuwar Sanata Rafiu Ibrahim, an sanar da mutuwar mahaifin Sanata Sadiq Umar da ke wakiltar Kwara ta Arewa a Majalisar Dattawa.
Wasu fusatattun fasinjoji sun yi ajalin wani jami'in hukumar Kwastam a jihar Katsina bayan ya harbi wani daga cikin fasinjojin a karamar hukumar Kaita da ke jihar.
Matar shugaban kasa, sanata Remi tinubu ta kaddamar da shirin tallafawa mata da masu bukata ta musamman a Borno. Mutane daga Arewa maso gabas ne za su mori shirin
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta ja kunnen Dattawan Arewa kan ci gaba da caccakar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da suka fito suna yi.
Rundunar sojoji a Najeriya ta yi martani kan zargin kisan wasu fararen hula a jihar Filato da wasu kungiyoyi suka yi a karshen makon da ya gabata
Arewa
Samu kari