Arewa
Sanata Isah Echocho ya gamu da tsautsayin ne bayan sun kai ziyara Gidan Gwamnatin jihar don taya Gwamna Yahaya Bello murnar nasarar APC a zaben jihar.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya naɗa sabon sarkin ƙasar Ebira, Ahmed Tijani Anaje, kuma ya tsige wasu sarakunan gargajiya daga karagar mulki.
An samu iftila'in gobara wanda ya yi ajalin mutum daya tare da lalata dukiyoyi a ma'ajiyar bakin mai da ke birnin Kano a yau Litinin 8 ga watan Janairu.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
Tsohon Atoni-janar na farko a jihar Kwara kuma kwamishinan Shari'a, Alhaji Alarape Salman ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 81 a duniya a jiya Lahadi.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa da ke Abuja don tattauna matsalar tsaro da ta addabi jiharsa.
Rahotanni da suke fitowa nuna ce an kashe wani makiyayi mai suna Nuhu Adamu a unguwar Mortal da ke Bokkos a jihar Filato. Hakan na zuwa ne kwanaki.
Rundunar yan sanda reshen jihar Filato ta bayyana cewa dakarunta sun kama mutane takwas da ake zargin da hannunsu a kashe-kashen kwanan nan a Filato
Mai Martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya nuna bacin ransa kan yadda safarar yara daga Arewacin kasar zuwa Kudanci ke kara kamari inda ya ce ba za su amince ba.
Arewa
Samu kari