Akwa Ibom
Kungiyar kwadago ta Najeriya da takwararta ta TUC a jihar Akwa Ibom sun bukaci N850,000 a matsayin sabon mafi karancin albashin ma’aikata a jihar.
Wani malamin cocin Dunami a Uyo, babban birnin jihar Akwa Ibom ga tausayawa masu zuwa ibada cocinsa bisa wahalhalu da tsadar rayuwar da aka shiga a ƙasar nan.
Wasu na ganin Godwin Emefiele ya yi aika-aikar da tattalin arzikin nan ya rikice ba kowa ba har ana ganin Bola Tinubu ba zai iya gyara barnar shekaru 60 a wata 6 ba.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 a jihar Akwa Ibom, John Akpanudoedehe, ya ce zai iya komawa jam'iyyar APC ne kawai idan aka cika wasu sharudda.
An shiga rudani bayan 'yan bindiga sun guntule kan wani sifetan dan sanda a birnin Uyo da ke jihar Akwa Ibom a daren jiya Laraba 31 ga watan Janairu.
Hadimin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, Ime Udoworen ya gamu da ajalinsa bayan zargin shugabannin APC da daukar nauyin kisan a Akwa Ibom.
An ruwaito yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hannun jami'an tsaro a jihar Akwa Ibom, an bayyana yadda aka kama su da kuma yadda suka amsa laifinsu.
Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawa ya sha suka sosai a jiharsa saboda zarginsu da neman kwace iko da karfi a jihar, an zarge shi da raba kan yan jihar.
Gwamnatin Akwa Ibom ta yi alkawarin biyan matan da suka haifi 'yan biyu naira dubu 50 duk wata yayin da wadanda suka haifi 'yan uku za su samu naira dubu 100.
Akwa Ibom
Samu kari